• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kwacen Waya Da Fadan Daba Ya Haifar Da Zaman Dardar A Unguwanni Da Dama A Ciki Birnin Kano

aksam by aksam
April 3, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Daga Hassan Umar Gwammaja

Al’ummar Unguwar Gobirawa Dukawa Titin ‘Yan Smogal a ƙaramar hukumar Dala dake Jihar Kano  na cigaba da zaman ɗar-ɗar sakamakon yadda wasu samari ɓatagari ke neman mayar da yankin wata ƙaramar Sambisa. Wannan matsala ta samo asali ne daga faɗace-faɗacen daba da kuma kwace waya da ake yawan samu a yankin a ‘ya

 

Jaridar Aksam ta ruwaito cewa Lamarin na ci gaba da haifar da matsala ga masu gudanar da kasuwanci da sauran mazauna yankin. Wani matashi  bayyana cewa matsalar na hana mutane walwala da gudanar da harkokinsu yadda ya kamata.

 

Malam Hassan Madaki, shugaban shiyya ta uku na masu aikin sintiri na ƙaramar hukumar Dala, ya bayyana irin matakan da suke ɗauka don tabbatar da zaman lafiya. Ya ce suna aikin sintiri akai-akai domin rage yawaitar irin waɗannan ayyuka.

 

A nasa ɓangaren, Dagacin Gobirawa, Musa Isah Muhd, ya bayyana cewa suna ƙoƙarin sulhunta waɗanda ke shiga faɗace-faɗace. Sai dai ya yi gargaɗin cewa duk wanda yaƙi karɓar sulhu, ba shakka za a ɗauki matakin ladabtarwa a kansa.

Honarabul Suraj Ibrahim Imam, shugaban ƙaramar hukumar Dala, ya nuna takaicinsa kan wannan matsala. Ya ce suna aiki tukuru don magance matsalar, tare da shawarci al’ummar yankin da su kasance masu kare kansu kafin isowar jami’an tsaro.

Mun yi ƙoƙarin jin ta bakin ‘yan sanda, amma mai magana da yawun su, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana cewa yana halartar wani taro, kuma zai tuntube mu bayan ya kammala.

Al’ummar yankin na fatan cewa za a ɗauki matakin gaggawa don dakile matsalar, domin su samu damar ci gaba da gudanar da rayuwarsu cikin kwanciyar hakali.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli gamsashshen jawabi a kan sanin gaibi na Annabi Muhammad daga Sheikh Umar Sani Fagge

Next Post

Gobara Ta Tashi A Jami’ar North-West Dake Kofar Nassarawa A Cikin Birnin Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Ziyarci Al’ummomin Da Ambaliya Ta Yi Wa Barna A Kasarsa

August 10, 2024
Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

January 8, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media