• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Ziyarci Al’ummomin Da Ambaliya Ta Yi Wa Barna A Kasarsa

aksam by aksam
August 10, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KETARR
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Kafar watsa labaran Koriya ta Arewa ta ce shugaban ƙasar, Kim Jong Un, ya kai ziyara ɗaya daga cikin yankunan da aka yi mummunar ambaliyar ruwa da mahaukaciyar guguwa.

RelatedPosts

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Yi Balaguron Mako Biyu Zuwa Faransa, Kenya Da Ruwanda

Shugaban Amurka Trump Da Na Rasha Suna Tattaunawa Yanzu Haka

Rahotanni na cewa an ga yadda shugaban yake tsara yadda za a kwashe mutanen yankin da yawansu ya kai dubu 15, zuwa babban birnin ƙasar tare da sake gina sababbin gidaje a inda lamarin ya faru.

Sai dai hukumomin ƙasar ta Koriyar ta Arewa ba su bayar da rahoton yawan mutanen da suka mutu ko suka jikkata ba, illa dai kafar watsa labaran ƙasar ta bayyana lamarin da mummunan hadari.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan siffanta Tinubu da rashin iya mulki kalli matakin da wasu Yan majalissar wakilai suka ce

Next Post

Zargin Karkatar Da Buhu-buhun Shinkafa:- Jam’iyar APC Ta Yi Al-washi Daukar Matakin Shari’a Kan Jami’an Gwamnatin Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Yi Balaguron Mako Biyu Zuwa Faransa, Kenya Da Ruwanda
KETARR

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Yi Balaguron Mako Biyu Zuwa Faransa, Kenya Da Ruwanda

by aksam
May 2, 2026
Shugaban Amurka Trump Da Na Rasha Suna Tattaunawa Yanzu Haka
KETARR

Shugaban Amurka Trump Da Na Rasha Suna Tattaunawa Yanzu Haka

by aksam
March 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Il Futuro del Gioco Digitale in Italia: Innovazioni, Tendenze e l’Esperienza Interattiva

April 21, 2025
Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

January 22, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media