• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar Kashe Gobara Ta Tabbatar Da Ceto Gawar Mutane Biyu Da Suka Faɗa Cikin Rijiyoyi A Yankin Karamar Hukumar Madobi a jihar Kano

aksam by aksam
January 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Kakakin hukumar, Saminu Yusuf Abdullahi, ya shaida wa manema labarai cewa sun samu kiran gaggawa daga Garin Kwankwaso Dake ƙaramar Hukumar Madobi, a Jihar Kano inda wani yaro ɗan shekara biyu ya faɗa cikin rijiya.

A wani lamari daban, ya ce jami’an hukumar sun kuma ceto gawar wani matashi mai shekaru 28 da ya faɗa rijiya a garin Kurofawa Yan Kifi da ke ƙaramar hukumar Gwarzo.

Saminu Yusuf Abdullahi ya tabbatar da cewa dukkan mutanen biyu sun rasu kafin a samu damar ceto su, duk da gaggawar da jami’an hukumar suka yi wajen kai ɗauki.

Ya ƙara da cewa ana ci gaba da gudanar da bincike domin gano musabbabin faɗuwar tasu, tare da wayar da kan al’umma kan muhimmancin rufe rijiyoyi da kuma kiyaye lafiyar yara da manya.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Trump: Makomar Taiwan na Hannun Shugaban China Xi Jinping

Next Post

Ukraine ta Nemi Tallafin NATO Bayan da Rasha ta Kai Mata Hari da Makamin Oreshnik

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sakon Taya  murna ga Dan Alhaji Kabiru Sanda ta Samun Karuwar  ‘Da Daga Babale Sanda

Sakon Taya murna ga Dan Alhaji Kabiru Sanda ta Samun Karuwar ‘Da Daga Babale Sanda

May 20, 2025
Kano: An Rufe Gidajen Gala da Harkokin DJ Har Zuwa Karshen Azumi

Kano: An Rufe Gidajen Gala da Harkokin DJ Har Zuwa Karshen Azumi

February 18, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media