• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Iran ta farmaki Cibiyoyin leken Asiri na Sojojin Isra’ila kuma ta samu

aksam by aksam
June 19, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Iran ta kai hare-hare kan cibiyoyin leken asirin soja na Isra’ila da ke kudancin ƙasar a safiyar Alhamis, ba asibiti ba kamar yadda wasu kafafen yaɗa labarai suka rawaito.

Kamfanin dillancin labarai na gwamnati a Iran, IRNA, ne ya bayyana hakan.

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

IRNA ta ce harin ya nufi hedikwatar rundunar sadarwa da ba da bayanai (C4I) ta sojojin Isra’ila da wata cibiyar leƙen asiri. Ta ƙara da cewa asibitin da aka ambata abin ya shafe shi ne sakamakon girgizar fashewar bam ɗin.

Wasu kafafen yaɗa labarai sun rawaito cewa wani makamin Iran ya faɗa Asibitin Soroka da ke garin Beersheba a kudancin Isra’ila, inda hukumomi suka ce an samu “mummunar barna.”

Jaridun Isra’ila sun fitar da bidiyon da ke nuna tagogi sun fashe da hayaƙi mai duhu yana tashi.

Har yanzu ba a tantance adadin waɗanda suka ji rauni ba.

A halin da ake ciki, Isra’ila ta kai hari kan matatar ruwa mai nauyi ta Arak da ke Iran, inji gidan talabijin na gwamnatin Iran, inda ta ce an kwashe ma’aikata kafin harin kuma babu haɗarin zubewar wani sinadari.

Isra’ila ta riga ta yi gargaɗi cewa za ta iya kai hari kan wannan cibiyar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Amurka na shirin Amfani da GBU-57A/B Bom domin ruguza Makamashin nukiliya na Iran

Next Post

Shugaban ƙasar Rasha da na China sun bukaci a warware rikicin Iran da Isra’ila ta Ruwan sanyi

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun Daukaka Kara Dake Abuja Tabbatar Da Nasarar Zaben Gwamna  Bala Muhammed Na Jihar Bauchi

Yadda Gawuna Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Dake Zamanta a Babban Birnin Tarayya Abuja

November 17, 2023
Zanga-zanga, Majalisa dattawa ta kira zaman gaggawa

Zanga-zanga, Majalisa dattawa ta kira zaman gaggawa

July 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media