• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaba Tinubu Ya Nada Sabon Gwamnan Rikon Kwarya A Jihar Riverss

aksam by aksam
March 18, 2025
Reading Time: 3 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Daga Hassan Umar Gwammaja
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Vice Admiral Ibokette Ibas (mai ritaya) a matsayin sabon gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers na tsawon watanni shidda

Idan za a iya tunawa, Tinubu ya dakatar da gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, tare da majalisar dokokin jihar, bayan da aka ayyana dokar ta-ɓaci a jihar saboda rikicin siyasa da ya daɗe yana addabar yankin.

A cikin jawabin da ya gabatar, shugaban kasa ya bayyana cewa, bayan nazari da duba halin da ake ciki, dole ne a aiwatar da sashi na 305 na kundin tsarin mulki domin tabbatar da doka da oda a jihar Rivers daga yau, 18 ga Maris, 2025.

Shugaba Tinubu ya dakatar da gwamnan Rivers da mataimakin sa da yan majalisar jihar na watanni 6.

 

Tinubu ya ce ya yi iyakar kokarinsa don warware matsalar siyasar da ke tsakanin gwamnan da majalisar dokokin jihar, amma dukkan ɓangarorin sun yi watsi da yunkurin sasanci. Haka nan, shugaba ya bayyana cewa, wasu jiga-jigan siyasa sun yi ƙoƙari wajen samar da mafita, amma har yanzu babu wata sahihiyar gwamnati a jihar.

A saboda haka, gwamnatin tarayya ta ɗauki matakin dakatar da gwamnan da mataimakiyarsa na tsawon wata shida, tare da naɗa Vice Admiral Ibokette Ibas domin jagorantar jihar har zuwa lokacin da za a kammala tantancewar da kuma samar da cikakken shiri na siyasa

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Aiyana Dokar Ta Tace A Jihar Rivers

Next Post

Rikicin Jihar Ribas; Bangarori Uku Ne Suke Rigima, Kamata Ya Yi Adakatar Da Bangarorin Uku Ba Biyu Ba:- In ji Prof. Abubakar Kari

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Goyon bayan zanga-zanga kungiyar Matasan Lauyoyin Arewa sun doguwar takarda ga I G na kasa

Goyon bayan zanga-zanga kungiyar Matasan Lauyoyin Arewa sun doguwar takarda ga I G na kasa

July 31, 2024
Shugaban kasar China, Ya goyi bayan Kafa Kasar palatine

Shugaban kasar China, Ya goyi bayan Kafa Kasar palatine

November 29, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media