• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaba Tinubu Ya Nada Sabon Gwamnan Rikon Kwarya A Jihar Riverss

aksam by aksam
March 18, 2025
Reading Time: 3 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Daga Hassan Umar Gwammaja
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Vice Admiral Ibokette Ibas (mai ritaya) a matsayin sabon gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers na tsawon watanni shidda

Idan za a iya tunawa, Tinubu ya dakatar da gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, tare da majalisar dokokin jihar, bayan da aka ayyana dokar ta-ɓaci a jihar saboda rikicin siyasa da ya daɗe yana addabar yankin.

A cikin jawabin da ya gabatar, shugaban kasa ya bayyana cewa, bayan nazari da duba halin da ake ciki, dole ne a aiwatar da sashi na 305 na kundin tsarin mulki domin tabbatar da doka da oda a jihar Rivers daga yau, 18 ga Maris, 2025.

Shugaba Tinubu ya dakatar da gwamnan Rivers da mataimakin sa da yan majalisar jihar na watanni 6.

 

Tinubu ya ce ya yi iyakar kokarinsa don warware matsalar siyasar da ke tsakanin gwamnan da majalisar dokokin jihar, amma dukkan ɓangarorin sun yi watsi da yunkurin sasanci. Haka nan, shugaba ya bayyana cewa, wasu jiga-jigan siyasa sun yi ƙoƙari wajen samar da mafita, amma har yanzu babu wata sahihiyar gwamnati a jihar.

A saboda haka, gwamnatin tarayya ta ɗauki matakin dakatar da gwamnan da mataimakiyarsa na tsawon wata shida, tare da naɗa Vice Admiral Ibokette Ibas domin jagorantar jihar har zuwa lokacin da za a kammala tantancewar da kuma samar da cikakken shiri na siyasa

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Aiyana Dokar Ta Tace A Jihar Rivers

Next Post

Rikicin Jihar Ribas; Bangarori Uku Ne Suke Rigima, Kamata Ya Yi Adakatar Da Bangarorin Uku Ba Biyu Ba:- In ji Prof. Abubakar Kari

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Les promotions de fidélité pour les joueurs de Noodlespin Casino

April 22, 2025
Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

October 26, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media