• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Goyon bayan zanga-zanga kungiyar Matasan Lauyoyin Arewa sun doguwar takarda ga I G na kasa

aksam by aksam
July 31, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Matasan Lauyoyin Arewacin Najeriya, ta goyi bayan zanga-zangar lumana na tsadar rayuwa a Nijeriya.

Kungiyar Lauyoyin tayi kira ga Supeto Janar na ƴan sanda Najeriya da yayi kokarin kare da bada kariya ga masu zanga-zangar lumana kamar yadda sashe na 40 na kudin tsarin mulkin Najeriya ya tanadar.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

“Mu gungun matasa ne na Lauyoyin da suka damu da miradun Arewacin Najeriya, da manufar tabbatar da dimokuradiyya cikin al’ummar.”

Mun yi wannan rubutun ne dangane da zanga-zangar lumana da za a fara a ranar 1 ga watan Agusta mai zuwa 2024, da kuma yin kira ga ‘yan sandan Najeriya su bi al’adar ƙasa-da-ƙasa ta hanyar kiyaye ka’idojin dokokin kare hakkin bil’adama a faɗin Najeriya.

Dokokin Kasashen duniya ya ba Ƴan ƙasa damar yin zanga-zangar lumana, kamar yadda yake a cikin sashe na 20 na Yarjejeniyar Kare Haƙƙin Bil Adama ta Duniya (UDHR), sashe na 21 da 22 na Yarjejeniya Ta Duniya kan Haƙƙin Bil Adama da Siyasa (ICCPR). Baya ga haka, sashe na 40 na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya ya baiwa ‘yan Najeriya damar yin taron bayyana ra’ayoyinsu game da manufofin gwamnati da ayyukan da za su iya jefa rayuwar ƴan ƙasa cikin matsi da ƙunci.

Nijeriya na tafiyar da tsarin dimokuradiyyar ta a tafarkin dokoki. Hakan na nuni da cewa ofishin da kake ciki doka ce ta samar da ita kuma take ba ka kariya, don girmama hakan, ya zama wajibi ka tabbatar da cewa jami’anka sun gudanar da ayyukansu kamar yadda kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanada da kuma al’adar duniya a lokacin zanga-zangar lumana.

Muna kira tare da baka shawara da kai da kayi nazari akan hukunci da kotun ECOWAS tayi a shari’ar EndSars na OBIANUJU CATHERINE UDEH & 2 Ors V FEDERAL REPUBLIC OF NIGERIA, inda kotun ta yi watsi da hujjojin da gwamnatin Najeriya ta gabatar, ta kuma umarci gwamnati da ta yi aiki da abin da ya rataya a wuyanta a karkashin Yarjejeniyar Afirka na Hakkokin Dan Adam da Jama’a, suyi bincike tareda gurfanar da jami’an tsaronta da ke da hannu dumu-dumu gurin aikata laifin, daga karshe kotun ta umarci gwamnati da ta biya kowannen su Naira miliyan 2 saboda tauye hakkinsu.

A karshe muna fatan zaka kare tare da tabbatar da haƙƙin ƴan ƙasa da yiwa doka biyayya.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hadakar kungiyoyi 15 masu goyon bayan Tinubu sun bukaci a binciki Karamin Ministan tsaro

Next Post

Shugaban Majalisar wakilai ya fadi matsayar su Akan zanga-zanga Matasan Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

PDP da APC: Wace Jam’iyya Ce Ta Fi ƙarfi A Lokacin Datake Kan Dawo?

PDP da APC: Wace Jam’iyya Ce Ta Fi ƙarfi A Lokacin Datake Kan Dawo?

January 7, 2026
Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Kano:-  Jam’iyyun Hamayya Su Yi Watsi Da Kudadin Form Da Hukumar  Zaɓe Tasa

Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Kano:- Jam’iyyun Hamayya Su Yi Watsi Da Kudadin Form Da Hukumar Zaɓe Tasa

August 17, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media