• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hadakar kungiyoyi 15 masu goyon bayan Tinubu sun bukaci a binciki Karamin Ministan tsaro

aksam by aksam
July 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Haɗakar kungiyoyin da suka mara wa Asiwaju baya yayin yakin neman zaben 2023 ta shiyyar Arewa Maso Yammacin Najeriya sun yi kira ga gwamnatin akan ta gaggauta bincikar ƙaramin ministan tsaron Najeriya Alh Bello Matawallen Maradun

Kungiyoyin sun bukaci gwamnatin tarayya da gaggauta binciken karamin ministan tsaron ne biyo bayan faifan bidiyon da Bello Turji ya sake a kafafen sada zumunta da ke nuni da zargin da ɗan ta’addan dajin nan Bello Turji yayiwa ministan da sunan yana marawa yan ta’addan baya a jihar ta Zamfara.

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Haƙiƙa irin wannan zargi da ɗan ta’addan yayiwa tsohon gwamnan jihar Zamfara abune mai girma da yakamata gwamnati ta bincike shi don tabbatar da waɗanda gwamnati za ta sanya a matsayin wakilan ta musamman harkar tsaro.

Hadakar sun bayyana cewa ƙaramin ministan tsaron haka yayi watsi da dukkan kungiyoyin da suka mara musu baya tun bayan kammala zaɓe, wannan ke nuni da cewa halin ko in kulan da ministan ke yi abin takaici ne da tashin hankali, yayin da muke kira da a dakatar da shi a bincike shi har zuwa lokacin da bincike zai tabbatar da ingancin maganganun da akayi.

Jerin kungiyoyin da suka yi wannan kiran:

1- Tinubu Media Team
2- Tinubu Arewa Reporters
3- Jagaban For President Action Group
4- Bola Tinubu Intellectual Coalition
5- Tinubu/Shettima Supporters Worldwide
6- Tinubu Grassroots Movement
7- Bola Tinubu Volunteers Movement
8- Manufa Daya For Tinubu 2023
9- Masoya Katsina Tinubu Da Dikko
10- United Arewa Marketers Association For Asiwaju
11- Arewa For Tinubu Progressive Movement
12- Yobe Trust Asiwaju Movement
13- Northwest Project For Tinubu
14- OOM Support For Asiwaju 2023
15- Tinubu Online Campaign Council

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Fitaccen mawakin siyasa Rarara Ya Nêmi afuwar Yan Arewa 

Next Post

Goyon bayan zanga-zanga kungiyar Matasan Lauyoyin Arewa sun doguwar takarda ga I G na kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

January 11, 2025

Wasu masu sana’ar PoS sun fara girbar abin da suka shuka– CBN

February 17, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media