• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Kano zai Gina masallacin Juma’a sadaukar wa ga wadanda suka rasu a rikicin BUK da mutanen Rimin Danzakara

aksam by aksam
February 7, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
473
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mai girman gwamnan jihar Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya umarci jamiar Ado Bayaro BUK da ta gaggauta tsayar da gine-ginen da take gudanar wa a garin Rimin Danzakara.

Gwamnan ya yi umarnin ne cikin wata sanarwa da Mai taimaka masa a bangaren yada labarai, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a jiya Alhamis

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Sanarwar ta samu ne sanadiyar rikicin da ya barke tsakanin mazauna garin Rimin Danzakara da jami’an tsaro na BUK wanda ya yi sanadiyar rasa rayuka uku tare da jikkata wasu da dama.

Kungiyar Kwadago ta NLC Ta Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Karin Farashin Kudin Kira Da Na Data

Jamiyar PDP ta zargi tsohon gwamnan Kano da haifar mata da nakasu a tafiyar ta

A ziyarar gani da Ido da yakai gwamnan ya yi ta’aziya ga iyalan wadanda suka rasa rayukan su tare da alkawarin daukar nauyin su da Gina masallacin Juma’a sadaukar wa ga mazajansu.

A bangaren wadanda suka jikkata gwamnan ya yi alkawarin gwamnati zata kula da lafiyar su tare da Kai ayyukan more rayu da suka hada da wutar lantarki da tuka-tuka na Sola da hanya zuwan garin na Rimin Danzakara.

Tags: amasko radioaminiyaArewa radioBBC hausacrihausadaily truestfreedom radiomahasa radioradio Kanorfihausastationstrt hausavision fmvoahausa
Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Bude Sabuwar Kasuwar Sayar Da:- Hatsi, Dabbobi, Da Suran Kayayyakin Masarufi A Garin Dutse Dake Kantitin Kaduna Zuwa Abuja A Yakin Karamar Hukumar Chikun, Jihar Kaduna

Next Post

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaban ƙasar Rasha da na China sun bukaci a warware rikicin Iran da Isra’ila ta Ruwan sanyi

Shugaban ƙasar Rasha da na China sun bukaci a warware rikicin Iran da Isra’ila ta Ruwan sanyi

June 19, 2025
Sanatan APC ya caccaki Tinibu akan wasu dalilai masu muhimmanci

Sanatan APC ya caccaki Tinibu akan wasu dalilai masu muhimmanci

April 8, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media