• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Jam”iyar PDP ta zargi tsohon gwamnan Kano da haifar mata da nakasu a tafiyar ta

aksam by aksam
October 29, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin Jam’iyyar PDP na Kano, tsagin Ibrahim Al’Amin Little da kuma Honarabul Sadiq Aminu Wali, ya yi zargin tsohon gwamnan Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekarau da raba Jam’iyyar gida biyu.

Little, ya bayyana zargin ne yayin taron manema Labarai, jim kadan da kammala wani taron Shugabannin Jam’iyyar na kananan hukumomi 44, domin dawo da martabar Jam’iyyar a lungu da sako na jihar Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Little ya kara da cewa, Tsagin Shekarau sun raba Jam’iyyar gida biyu ne a sakamakon yadda suka haddasa rikicin cikin gida a tsakanin ‘ya ‘yan Jam’iyyar.

“Wannan dalili ne ya sanya shugabancin tsagin namu ya dauki dukkan matakan da suka kamata, domin farfado da farin jinin Jam’iyyar a fagen siyasar jihar Kano”.

Bugu da kari ya ce sun himmatu wajen hada hannu da dukkan masu ruwa da tsakin Jam’iyyar na matakin kananan hukumomi da kuma Mazabu, domin dinke barakar Jam’iyyar tun daga tushe ta yadda zasu cimma nasarar da ake bukata.

Manufar Tsagin Little da Wali shine farfado da martabar Jam’iyyar a jihar Kano, dama ci-gaba da rike Kambunta domin ta sami damar yin nasara a kakar zaben dake tafe.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar zabe ta KANSIEC ta yi karin haske kan yadda zata gudanar da zaben kananan hukumomi 44 na jihar Kano

Next Post

Mafi karancin albashi, gwamnan Kano ya bi sahun na Legas da Rivers wajen fin gwamnatin tarayya albashi mai tsoka

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mazauna Unguwar Kofar Mazugal Sun Yi Kira Ga Hukumar (KNUPDA) Da Kuma Jami’an Hukumar Civil Defence Dasu Gaggauta Rushe Wani Ofishin Wucin Gadi Da Aka Kafa A  Yankin

Mazauna Unguwar Kofar Mazugal Sun Yi Kira Ga Hukumar (KNUPDA) Da Kuma Jami’an Hukumar Civil Defence Dasu Gaggauta Rushe Wani Ofishin Wucin Gadi Da Aka Kafa A Yankin

April 2, 2026

Τεχνικές και πρακτικές για ταχεία ανάληψη σε online καζίνο

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media