• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana zargin ministar Tinibu da rufdaciki Akan wasu makudan kudade har……

aksam by aksam
July 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar wakilai ta bukaci ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta gurfana a gabanta.

Rahotanni sun nuna cewa majalisar ta gayyaci Kennedy ne bisa zargin badakala da ta faru a ma’aikatar mata.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa wasu daga cikin ma’aikatan da suke ma’aikatar mata sun yi bayani kan halin da ake ciki.

Majalisar wakilai ta bayyana cewa ta gayyaci ministar matan ne saboda zargin karkatar da kudi Naira 1.5bn na yan kwangila.

Bincike ya nuna cewa yan kwangilar ne suka tura korafi ga majalisar bayan sun gama aiki ga ma’aikatar kuma ba a biya su ba, rahoton Leadership.

Shugabar kwamitin binciken, Kafilat Ogbara ta ce ma’aikatar mata ta fara wasu ayyuka da ba su cikin kasafin kudin shekarar 2023 bayan karkatar da N1.5bn.

Kafilat Ogbara ta kara da cewa ma’aikatar ta fara wasu ayyuka a jihohi 15 da sayen Keke NAPEP guda bakwai ga sojoji duk da cewa ana binta bashi.

Saboda haka majalisar ta bukaci dakatar da dukkan ayyukan da ma’aikatar ta fara har sai an samu bahasi kan yadda ma’aikatar ta kashe kudin da aka tura mata.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ana Wata Sai Ga Wata;- Wani Barawo Ya Sace Sadaki Ana Shirin Daurin Aure A Wata Jihar

Next Post

ECOWAS, bayan karewar wa’adin Tinibu Ana tunanin Kara masa wa’adi Akan wani dalilin guda daya tak

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

January 8, 2025
Ministan Kuɗi Kuma Ministan Haɗa-hadar Tattalin Arziki na Najeriya, Wale Edun, Ya Yi Kira Da a Sake Fasalta Tsarin Tattalin Arzikin Duniya Gaba Daya

Ministan Kuɗi Kuma Ministan Haɗa-hadar Tattalin Arziki na Najeriya, Wale Edun, Ya Yi Kira Da a Sake Fasalta Tsarin Tattalin Arzikin Duniya Gaba Daya

February 9, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media