• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

aksam by aksam
January 8, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Addini
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya rabawa manema labarai, yace marigayin ya rasu a yau Laraba a kasar Misira

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

 

 

Ya ce Gwamna Yusuf, wanda ya nuna kaɗuwa ga rasuwar Bunkure, ya baiyana mutuwar ta sa matsayin babban rashi ga iyalinsa da ma Kano baki ɗaya.

“Wannan wani yanayi ne na kaɗuwa da alhini saboda Injiniya Bunkure mutum ne mai hazaƙa da sanin makamar aiki wanda jihar Kano za ta amfani da shi.

” Allah Ya gafarta masa Ya baiwa iyalin sa da mu baki ɗaya hakurin rashin sa,” in ji Gwamnan.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnan Kano Ya Amince Da Murabus Din Kwamishinan Ma’aikatar Bibiya Da Tabbatar Da Nagartar Aiki Ya Yi

Next Post

Tsohon sakataren gwamnatin Kano ya yi wata barazana ga gwamna Abba da madugun kwankwasiya

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana
Addini

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

by aksam
June 5, 2026
Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!!  Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin
Addini

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

by aksam
June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings
Addini

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

by aksam
June 1, 2026
Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.
Addini

Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.

by aksam
May 18, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kalli barazanar da Amurka ta yiwa kasar Niger akan alakarta da Rasha da Iran

Kalli barazanar da Amurka ta yiwa kasar Niger akan alakarta da Rasha da Iran

March 19, 2024
Cikakken rahoto akan binciken da ake yiwa tsohon shugaban CBN

Cikakken rahoto akan binciken da ake yiwa tsohon shugaban CBN

December 24, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media