• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsohon sakataren gwamnatin Kano ya yi wata barazana ga gwamna Abba da madugun kwankwasiya

aksam by aksam
January 9, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano, Abdullahi Baffa Bichi, ya yi barazanar fallasa gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da kuma jagoran kwankwasiya, Santa Rabiu Musa Kwankwaso, “a lokacin da ya dace.”

A karon farko tun bayan da aka cire shi daga mukaminsa tare da wasu kwamishinoni biyar a watan Disamba 2024, Bichi ya yi magana kan abin da ya faru, inda ya yi zargin cewa akwai wasu bayanan sirri da ya tanadar a kan shugabannin biyu.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Da yake jawabi ga magoya bayansa a ranar Alhamis, bayan dawowarsa daga Saudiyya, Bichi ya ce ya na da takardu, murya, da bidiyo da za su tabbatar da abin da ya ke zargi. Ya bayyana Kwankwaso da Yusuf a matsayin shugabanni masu yaudara da rashin amana.

Ya ce:
“Na yi farin ciki da na kammala wa’adin aikina lafiya. Amma kamar yadda kuka sani, wannan ba shi ne lokacin da ya dace don magana ba. A lokacin da ya dace, za mu fallasa su don al’umma su gane irin mutanen da suke. Ba mutane masu amana ba ne… suna cike da yaudara da cin amana.”

Bichi ya kara da cewa:
“Mun rubuta komai kuma mun tanadi dukkan shaidu daga rubuce-rubuce zuwa na murya da bidiyo.”

Kafin saukarsa daga mukamin SSG, jam’iyyar NNPP reshen jihar Kano ta dakatar da shi bisa zargin rashin biyayya ga shugabancin jam’iyyar. An rahoto cewa Bichi ya samu sabani da jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, bayan ya jagoranci wata kungiyar siyasa ta sirri mai suna “Abba Tsaya da Karka,” wadda ke neman Abba Yusuf ya rabu da Kwankwaso.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Next Post

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda jama’a ke kuka da masu harkar kayan masarufi bayan faduwar Dala da kusan 40%

Yadda jama’a ke kuka da masu harkar kayan masarufi bayan faduwar Dala da kusan 40%

April 14, 2024
Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

January 25, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media