• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yanzu Haka Kungiyar Direbobi Masu Dakon Man Fetur Ta Kasa (NARTO) Ta Sanar Da Janye Yajin Aikin Gama-Gari Da Ta Soma Daga Jiya Litinin 19

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Tuni dai shugaban Kungiyar NARTO na kasa, Othman Yusuf, ya umarci mambobinsu da su dawo bakin aiki nan take a fadin kasar nan biyo bayan janye yajin aikin.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Matakin hakan na zuwa ne bayan shiga tsakani da Gwamnatin Tarayya da sauran masu ruwa da tsaki a fannin albarkatun man fetur suka yi kamar hukukomin da ke kula da dokokin man fetur irinsu NNPCL, NMDPRA, DAPPMA da dai sauran su suka yi.

Da yake jawabinsa ga manema labarai bayan ganawar sulhun da ta gudana tun daga jiya zuwa maraicen yau na Talata, Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur, Ekperipe Ekpo, ya ce kungiyar NARTO ta dakatar da yajin aikin gama-gari da ta shirya daga jiya litinin 19 ga watan Fabrairun shekarar 2024 da muke ciki.

Jaridar Aminiya ta ruwaito cewa, mambobin kungiyar NARTO dai sun dakatar da ayyukansu na jigilar man fetur a fadin kasar sakamakon tsadar man dizal da kuma matsin tattalin arziki a kasar nan.

Mambobin kungiyar NARTO sun yi barazanar tsayar da ayyukansu a fadin kasar tun daga jiya Litinin saboda tsadar man dizal, wanda ake amfani da shi wajen jigilar man fetur da motocinsu a fadin Najeriya baki daya.

Kamar man fetur wanda a yanzu ake sayar da shi daga kan Naira dari 6 zuwa 7 kan kowace lita, farashin man dizal ya yi tashin gwauron zabi a musamman a baya-bayan nan, lamarin da ba ya rasa nasaba da tashin farashin dala a kasuwannin bayan fagge da na hukuma a kasar.

A yanzu dai ana sayar da man dizal sama da Naira dubu daya da 250 duk lita a sassan Najeriya.

A don haka kowa ne jarumi ya tabbatar yaje ofishin kungiyar ta Mopan dake kan titin zuwa jami’ar Bayero, kusa da ofishin Ismail Khalil Jaen domin yin rijistar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Komai Ya Chanja In Ji Kungiyar Masu Gyaran Farce:- Komai Al’ummar Za Suce Gangane Da Wannan Sanarwar ?

Next Post

Matsin Rayuwa:- Yasa Wani Magidanci Ya Cire Rufin Kwanon Masallacin Da Ya Gina Shekaru 30 Da Suka Wuce Domin Ya Siyar Kayan Abinci

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda wasu miyagu suka yi garkuwa da Gawa tare da neman kudin fansa miliyan 50

Yadda wasu miyagu suka yi garkuwa da Gawa tare da neman kudin fansa miliyan 50

February 19, 2024
Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa sun nuna gamsuwa da zaben 2023.

Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa sun nuna gamsuwa da zaben 2023.

March 3, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media