• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa sun nuna gamsuwa da zaben 2023.

aksam by aksam
March 3, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyoyin matasa a arewacin kasar nan sun bayyana gamsuwarsu da yadda hukumar INEC ta gudanar da zaben 2023.

Kungiyoyin da suka hadar da na Sir Ahmadu Bello Youth Councile of Nigeria, da na Arewa Youth Council da kuma Advocate For Good Governance dukkaninsu sun yaba da yadda zaben na wannan shekara ta 2023 ya gudana.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

A wani taron manema labarai da kungiyoyin na Arewacin kasar nan suka gudanar a dakin taro na Mumbayya dake Kano sun nemi alummar kasar nan dasu zama masu rungumar zaman lafiya a wannan lokaci na siyasa.

Amb Bilal Tijjani Faki shine shugaban kungiyar Sir Ahmadu Bello Youth Councile of Nigeria yace batun da wasu suke na cewar akwai magudi a zaben wannan shekara ba gaskiya bane.

Shima Zaidu Ayuba Alhaji shugaban kungiyar Arewa Youth Council yace sun tara dubban magoya bayane domin su nusar da alumma kan irin cigaban da aka samu a zaben na bana.

A nashi bangaran Ibrahim Munir Kankara yace taron nasu nada nufi nuna goyan baya ga cigaban dimukuradiyya da ma zaben na wannna lokaci.

Kiraye-kirayen na wadannan kungiyoyi na zuwane a daidai lokacin da wasu ke ganin hukumar zabe ta gaza aikewa da sakamakon zabe ta internet kamar yadda ta alkawarta.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An yankewa murja kunya da yan dawagarta hukunci

Next Post

An bindige wakilin jamiyya har lahira a wata rumfar zabe a kuros riba

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ga Sakon Bangajiya Daga:- Ango Isa Sani Abubakar

Ga Sakon Bangajiya Daga:- Ango Isa Sani Abubakar

May 18, 2025
Yadda Alƙalin Wasa Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga; Shugaban Wata Kungiyar Kwallon Kafa

Yadda Alƙalin Wasa Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga; Shugaban Wata Kungiyar Kwallon Kafa

December 12, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media