• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Daga Karshe Dai Gwamna Akerodolu Na Jihar Ondo; Ya Amince Da Baiwa Mataimakinsa Riko

aksam by aksam
December 12, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya bukaci mataimakinsa, Lucky Aiyedatiwa, da ya dauki nauyinsa a matsayin mukaddashin gwamnan jahar Ondo yayin da ya tafi hutun jinya daga ranar Laraba.

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

An bayyana hakan ne a wata sanarwa da kakakin gwamnan, Richard Olatunde ya fitar ranar Talata.

Sanarwar ta ce gwamnan, wanda ke fama da rashin lafiya tun daga watan Janairu, zai ba da fifiko ga lafiyarsa tare da tabbatar da samun cikakkiyar lafiya kafin ya ci gaba da aikinsa.

Wasu sassan sanarwar sun ce za mika wa majalisar dokokin jihar wata wasika ta hukuma dangane da hutun jinya da sanarwar mika mulki bisa ga kundin tsarin mulkin Najeriya.

A matsayinsa na Babban Lauyan Najeriya kuma dan Najeriya da ake girmama dokokin kasa Gwamna Akeredolu ya dade yana kyamar mika ragamar mulki ga mataimakinsa a lokacin hutun da yake yi na shekara.

Hakan yasa wani lokaci can baya shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kira wani taro tareda mataimakin gwamna da kuma wakilan gwamna Akerodolu inda ya baiwa mataimakin gwamna shawarar cewa ya cigaba da hakuri da matsayinsa na mataimaki har zuwa lokacin da gwamnan zai samu lafiya.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar JAMB Tace Zata Fara Jarrabawar Auna Fahimta Ga Dalibai Masu Neman Shiga Jamia’a Kai Tsaye

Next Post

Wani Angon Kwana Daya A Dakin Amaryarsa Ya Makata; A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci Domin A Biyashi Kudinsa

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnonin Arewa sun lashi takobin kawo karshen matsalar tsaro a yankinsu

Gwamnonin Arewa sun lashi takobin kawo karshen matsalar tsaro a yankinsu

June 26, 2024
An Ga Watan Ramadana A Najeriya – Fadar Sarkin Musulmi

An Ga Watan Ramadana A Najeriya – Fadar Sarkin Musulmi

March 10, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media