• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wani Angon Kwana Daya A Dakin Amaryarsa Ya Makata; A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci Domin A Biyashi Kudinsa

aksam by aksam
December 13, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
506
SHARES
1.6k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Kotun Shari’ar Musulunci Dake Zamanta a Daura Road, cikin garin Kaduna wace mai Shari’a Malam Mustapha Umar yake alkalanci ta karbi karar da: Sa’idu Abdulkarim mai shekara 38, wada yace shi Manomine, mazaunin garin birnin Yaro dake karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, aka a dawomasa da tsabar Kudinsa naira milliyan daya da dubu dari uku da hamsin

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Ranar lahadi 14 ga watan janairun wannan shekarane aka dauramusu aure da shi da Amaryarsa Sha’awanatu Musa Mai shekara 20, mazauniyar kasuwar magani dake cikin garin Kaduna, kwana daya da daura auren sai ta gudu, shi yasa na kawo kararta kotu domin ta dawo min kudadina da na kashe, in ji Ango Sa’idu

Alƙalin ya tambaye wace ake kara hakane ? tace hakane, amma satina daya a gidansa ba kwana daya ba, ya sake tambayarta ya maganar kudinsa ? sai tace ya samana kudin da ba za mu iya biya ba.

Anan Angon Sa’idu ya fito da takarda wace aka yi yarjijiniyar da iyanta da nasa za’a biyashi naira (800,000) a maimakon wacen kudi, duk da haka tace baza su iya biya ba. “Ma’ana basu da su” in ji Shawa’anatu

Sai Alkali Malam Mustapha Umar ya daga Shari’ar zuwa ranar 1 ga watan April, 2024

Share202Tweet127SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Daga Karshe Dai Gwamna Akerodolu Na Jihar Ondo; Ya Amince Da Baiwa Mataimakinsa Riko

Next Post

Gwamnan wata jiha Ya gwangwaje Kwamishinonin sa da Motocin Alfarma.

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Innovating Game Design: Strategic Lessons from the Chicken vs Zombies Universe

April 21, 2025

Transformarea Industria Jocurilor de Noroc Online prin Aplicațiile Mobile

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media