• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Kano:- Jam’iyyun Hamayya Su Yi Watsi Da Kudadin Form Da Hukumar Zaɓe Tasa

aksam by aksam
August 17, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Al’amarin siyasa a jihar Kano ya sake daukan wani sabon salo yayin da jam’iyyar APC ta yi watsi da kudin form din takarar shugabancin kananan hukumomi da hukumar zaben Kano, wato KANSIEC, ta sanar.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Wannan batu ya ja hankulan masu fashin baki da masana harkokin siyasa, musamman ma sakamakon kalaman sakataren jam’iyyar APC na jihar Kano, Ibrahim Zakari Sarina, wanda ya bayyana rashin amincewar jam’iyyar da wannan tsari.

Ibrahim Zakari Sarina ya zargi jagororin hukumar zaben da kasancewa mambobin jam’iyyar NNPP, wanda ya bayyana a matsayin dalilin da ya sa suke da shakku kan adalcin da za a yi a zaben.

A cewarsa, wannan zargi yana nuna cewa akwai rashin daidaito da rikon amana wajen shirya zaben, wanda hakan zai iya haifar da rashin gaskiya da adalci ga dukkan jam’iyyun da ke cikin takara.

APC ta bayyana cewa duk da haka, ba za su yi watsi da shiga zaben ba, amma za su dauki matakan da suka dace domin tabbatar da an gudanar da zabe cikin adalci.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamna Kano Abba Kabir Yusuf:- Ya Rantsar Da Sabon Kwamashin Tsaron Cikin Gida

Next Post

Jam’iyyar Labour Party Ta Samu Mafi Yawan Kuri’u Ba Tare Da Dan Takara Ba a Zaben Kananan Hukumomin Jihar Bauchi

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Gwamnatin Kano ta cigaba da daga kara ga masarautun jihar

March 1, 2024
Yadda kungiyoyin Musulmai suka yi gangamin addu’ar neman nasara ga kasar palatine

Yadda kungiyoyin Musulmai suka yi gangamin addu’ar neman nasara ga kasar palatine

November 3, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media