• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kungiyoyin Musulmai suka yi gangamin addu’ar neman nasara ga kasar palatine

aksam by aksam
November 3, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Anbukaci Al,umar musulmin duniya dasuci gaba da taya kasar falasdin da Addu’oin bisa yadda take tsaka mai wuya bayanin hakan yafitone tabakin.

Ambassador Abdullah Bin shawesh na kasar falasdin

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

A wata ziyara dayakawo jahar kano domin A tayasu da Addu’oin samun sauki akan yadda kasar israila take kashemusu mutane .

Yabai yana hakanne yayin taron da,awa da kungiyar mata musulmi ta Amwa.tashirya yau juma,a taron dai ya gudana ne A masallacin Afdul waham kulafau,rashidin dake unguwar sharada kwanar ganduje.

Yace duba da yadda alakar kasarsu da Nigeria tasa suka gadacewar zuwansu domin su sanar da al,ummar Nigeria halin da suke ciki .

Itama anata bangaran shugabar mata musulmai ta africa wato Amwa. Hajiya Aisha Ishak sulaiman. tace zasucigaba data yasu da Addu’oin samun sauki domin suna takaicin irin cinzarafin da akewa yan uwansu mata awannan yakin tace zuciyarsu takadu matuka da yadda sukaji irin batutuwan da yazo dasu .
inda ta kara dacewa sunanan suna kakari wajan dada fadakar da al,umma akan batun domin kuwa akwai wadanda suke yiwa abum wani irin kallo.

Hakazilika itama anata bangaran Saanatu Ala kurawa jagora atafiyar da Awa anan kano tace daga wannan sun lashi takobin wayar dakai ga jama,a ako ina acikin kasarnan.tace wannan bakaramin zalumcibane ga musulmai .inda takara dacewa du wani musulmi dan uwan musulmi ne ako ina .

Daga karshe ta yikira ga kafafen yada labarai da suzama masu yadda labarin gaskiya akowane lokaci duba da yadda wasu kafafen suke yada labaran shamcin gizo akan wannan yakin .

Suma anasu bangaran wadanda suka samu halartar wannan taron sunbaiyanamana gamsuwar su da wannan taron inda sukace kuma za suyi amfani da wannan fadakarwar ta hanyar da yadace dakuma saka yan uwansun musulmai acikin Addu’oin su akoyaushe.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotu ta yanke hukunci kan wasu yan Daudu

Next Post

Takaitattun labarai tare da B. Imam

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majinyata A Najeriya Sun Koka Kan Yadda Magunguna Suka Yi Tsada A Fadin Kasar

Majinyata A Najeriya Sun Koka Kan Yadda Magunguna Suka Yi Tsada A Fadin Kasar

January 27, 2024
Jam”iyar NNPP ta bayyana matsayartakan batun dakatar da Gwamnan Kano da Dan takararta na shugaban kasa

Jam”iyar NNPP ta bayyana matsayartakan batun dakatar da Gwamnan Kano da Dan takararta na shugaban kasa

July 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media