Tun lokacin da gwamnatin jihar Kaduna tasamar da unguwar Hayin Dan Mani, ta yi dogon tunanan ware wani waje don idan al’ummar sun karo a unguwar zata gina musu Asibitin a wajan dake
Polewire a kantitin Nasiru El-Rufai kuda Layin Muhammadu Kamsalem.
A cewar daya daga cikin makocin filin mai suna Alhaji Muhammadu Kamsalem, ya kuma kara da cewa bari wajan ana zuba shara yana barazana da ladiyar jikinsu











