• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Takaitattun labarai tare da B. Imam

aksam by aksam
November 6, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

’Yan sanda sun kama wani mutum da buhuna 300 na tabar wiwi a Fatakwal, babban birnin Jihar Ribas.

Wasu ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai hari a garin Maru hedikwatar ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara sun kashe mutun 1 sannan suka yi awon gaba da mutane 5 ciki har da wani malami na Kwalejin Ilimi (COE) ta Maru.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Wata mata mai suna Bisi Adewumi ta ta faɗi ta mutu ana tsaka da gudanar da addu’a a ɗakin taro na coci da ke yankin Ibafo a jihar Ogun.

Masu garkuwa da mutane sun saki ɗalibin – makarantar Bethel Baptist ta Kaduna – bayan shafe fiye da shekara biyu a hannunsu.

Shugaban Hukumar Hisba ta Jihar Kano, Sheikh Aminu Daurawa ya ce ba haka kawai suke zuwa sumame su kama mutane ba, har sai da sahalewar rundunar ’yan sanda.

An maka Mai Unguwar Dangulam dake Gwaram ta Jihar Jigawa a kotu kan zargin aikata fyade da kuma sanya wa wata karamar yarinya kwayar cutar HIV.

Hukumar Hisba ta Kano ta karyata jita-jitar da ake yadawa a soshiyal midiya cewa ta kama kiristoci mata a sumamen da ta kai Sabon Gari da ke Karamar Hukumar Fagge a jihar.

Harin da Hamas ta kaiwa Isra’ila ya kawar da shaci faɗi da kuma kallon da ake yi wa Isra’ila, a matsayin ƙasa mai ƙarfin da ba za a iya kai mata hari ba.

Dakarun Hamas na Al-Qassam sun ce sun lalata tankokin yakin Isra’ila shida da kuma kashe sojojin na Isra’ila da dama.

Kasar Chadi ta sanar da janye jakadanta da ke Isra’ila sakamakon hare-haren da kasar ke kai wa Gaza.

Isra’ila ta dakatar da ministan ta da ya bukaci jefa makamin nukiliya Gaza.

Yan sandan Bangladesh sun cafke kusan ‘yan adawa dubu 8.

Rasha ta yi gwajin harba makami mai linzami mai karfin nukiliya.

ƙungiyoyin fararen hula na son a kama mutanen da ake zargi da almundana a Nijar.

Ukraine ta kai hari kan jirgin ruwan Rasha.

Girgizar ƙasa ta ɗaiɗaita dubban mutane a Nepal

Arsenal tace ta gaji da karbar tayin afuwa daga alkalan wasa.

EPL: Nottm Forest ta sami nasara akan Aston Villa da ci 2:0 a wasan yau.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda kungiyoyin Musulmai suka yi gangamin addu’ar neman nasara ga kasar palatine

Next Post

Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Yusif Datti na jam’iyar NNPP

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

ricky casino Live Dealer Games: A Comprehensive Review

April 22, 2025
Sakon Bangajiya Daga: Ango Alhaji Yusuf Umar Haskiya

Sakon Bangajiya Daga: Ango Alhaji Yusuf Umar Haskiya

February 27, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media