• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Gwamnatin Kano ta cigaba da daga kara ga masarautun jihar

aksam by aksam
March 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da mai martaba Sarkin Bichi daga yin sabbin nade-nade da kuma daga likkafar wasu hakimai a masarautar.

Bayanin dakatar da nade-naden na kunshe ne a cikin wata wasika da ta fito daga ma’aikatar kananan hukumomi da masarautu ta jihar kano mai kwanan watan 21 ga watan Fabrairu, mai dauke da sa hannun babban Sakataren ma’aikatar Ibrahim M Kabara.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Idan za’a iya tunawa masarautar ta Bichi ta shirya gudanar da nade-nade a yau Juma’a 1 ga watan maris na wannan shekarar ta 2024, Inda ta rubuta takardar neman sahallewar gwamnatin kano kafin aiwatar da nade-naden.

A ranar larabar data gabata ma ma’aikatar kananan hukumomi ta sake fitar da wata sanarwar, Inda ta sanar da dukkanin masarautun jihar kano da su dakatar da duk wani shirinsu na yin nade-nande ko daga darajar hakimai.

Sanarwa tace ana umartar dukkanin masarautun jihar da su tabbatar suna sanar da Ofishin kwamishinan ma’aikatar kananan hukumomi da al’amuran masarautu ta jihar kano duk wani lamari da ya shafi irin wannan batun.

Wasu dai na ganin wannan Mataki ba zai rasa nasaba da kallon hadarin kaji da ake zaton akwai a tsakanin masarautun Kano, Bichi, Rano, Gaya da Karaye da kuma gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusuf

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda rundunar Soji ta kwato bindigu 23,345 bayan kashe yantaadda 900

Next Post

Wani Jigon Kwankwasiyya A Karamar Hukumar Kiru Ya Bukaci Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Nemi Afuwar; Sheikh Aminu Daurawa Tare Da Al’umar Jihar Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun Koli Ta Dage Sauraron Shari’ar Masarautar Kano Zuwa 2027

Kotun Koli Ta Dage Sauraron Shari’ar Masarautar Kano Zuwa 2027

April 20, 2026
Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

August 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media