• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Gwamnatin Kano ta cigaba da daga kara ga masarautun jihar

aksam by aksam
March 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da mai martaba Sarkin Bichi daga yin sabbin nade-nade da kuma daga likkafar wasu hakimai a masarautar.

Bayanin dakatar da nade-naden na kunshe ne a cikin wata wasika da ta fito daga ma’aikatar kananan hukumomi da masarautu ta jihar kano mai kwanan watan 21 ga watan Fabrairu, mai dauke da sa hannun babban Sakataren ma’aikatar Ibrahim M Kabara.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Idan za’a iya tunawa masarautar ta Bichi ta shirya gudanar da nade-nade a yau Juma’a 1 ga watan maris na wannan shekarar ta 2024, Inda ta rubuta takardar neman sahallewar gwamnatin kano kafin aiwatar da nade-naden.

A ranar larabar data gabata ma ma’aikatar kananan hukumomi ta sake fitar da wata sanarwar, Inda ta sanar da dukkanin masarautun jihar kano da su dakatar da duk wani shirinsu na yin nade-nande ko daga darajar hakimai.

Sanarwa tace ana umartar dukkanin masarautun jihar da su tabbatar suna sanar da Ofishin kwamishinan ma’aikatar kananan hukumomi da al’amuran masarautu ta jihar kano duk wani lamari da ya shafi irin wannan batun.

Wasu dai na ganin wannan Mataki ba zai rasa nasaba da kallon hadarin kaji da ake zaton akwai a tsakanin masarautun Kano, Bichi, Rano, Gaya da Karaye da kuma gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusuf

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda rundunar Soji ta kwato bindigu 23,345 bayan kashe yantaadda 900

Next Post

Wani Jigon Kwankwasiyya A Karamar Hukumar Kiru Ya Bukaci Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Nemi Afuwar; Sheikh Aminu Daurawa Tare Da Al’umar Jihar Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Jakie Gry Najczęściej Wybierają Gracze w raviolibet casino?

April 22, 2025
Kotu Ta Bayar Da Belin Abubakar Malami Da Iyalinsa Kan Naira Miliyan 500

Kotu Ta Bayar Da Belin Abubakar Malami Da Iyalinsa Kan Naira Miliyan 500

January 7, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media