• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yunƙurin kisa Kalli yadda wani shugaba ya shiga hannun rundunar yan sanda

aksam by aksam
January 23, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta ce ta kama wasu mutum biyu, ciki har da wani Shugaban Ƙaramar Hukumar Jihar Binuwai da ake zargi da hannu a yunƙurin kashe Kakakin Majalisar Dokokin jihar.

“Daga cikin waɗanda aka kama har da Shugaban ɗaya daga cikin Ƙananan Hukumomin Jihar Binuwai,” kamar yadda sanarwar rundunar ƴan sandan ta ƙasa mai ɗauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a ACP Olumuyiwa Adejobi, ta faɗa.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Sanarwar ta ƙara da cewa binciken farko ya bayyana cewa ana zargin Shugaban Ƙaramar Hukumar da haɗa baki da wani ɓata gari da nufin kashe Kakakin Majalisar Dokokin Jihar ta Binuwai, Honorabul Aondona Hycenth Dajoh.

“Ba tare da ɓata lokaci ba sai jami’an sashen Leƙen Asiri da Tawagar Gaggawa ta Leƙen Asiri suka yi abin da ya dace bayan samun bayanan sirri a kan shirin yunƙurin kisan kan.”

‘Yan fashi sun fasa bankuna a Benue, sun kashe DPO da ‘yan sanda
Rundunar ƴan sandan ta ce a yanzu haka waɗanda ake zargin suna hannunta, kuma suna bayar da haɗin kan da ya dace wajen gudanar da binciken da ake yi.

Ƴan sanda sun kuma tabbatar da cewa waɗanda ake zargin za su fuskanci shari’a idan aka tabbatar da laifinsu.

Kazalika rundunar ta nanata wa ƴan Nijeriya cewa ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen ba su kariya da kuma tabbatar da bin doka da oda a kowane mataki.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wata yar Najeriya ta rabauta da shedar girmamawa daga shugaban Amurka Joe Biden

Next Post

Cikakken bayani Akan Dalian tasa keyar Danbilki da batun Belinsa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sabon gwamnan jihar kano ya koka da yadda ganduje ya bar masa tulin bashi

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Amince Da Nada; Alhaji Abdullahi Musa A Matsayin Sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin

November 27, 2023
Sakacin Jami’an Tsaro Ne Ya Sa Masu Zanga-Zanga Su Ka Yi Barna A Jihar Kano:–  Sarkin Kano Na Goma 16 Muhammadu Sunusi ll

Zargin Karya Dokar Hawan Sallah: Rundunar ‘Yansanda Ta Kasa Ta Aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Na II Takardar Sammace

April 5, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media