DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Super Eagles ta tsallake zuwa zagayen kusa da na karshe a gasar cin kofin Nahiyar Afirka da ake gudanarwa (AFCON) bayan da ta samu nasara a kan Palancas Negras ta Angola da ci 1-0.
Ad 5
Ademola Lookman ne ya baiwa Najeriya nasara a filin wasa na Felix Houphouet Boigny da
Cin da Lookman yayi ya zo ne a minti na 41 daf da tafiya hutun rabin lokaci, biyo bayan wasan rashin son kai da Moses Simon ya yi.












