• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

Sy lawan by Sy lawan
October 8, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home WASANNI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Dan Wasan Kwallon Kafa Dan Asalin Kasar Portugal Ronaldo Ya Zaman Dan kwallon da yafi kowa kudi a jerin ‘yan kwallon

A cewar Bloomberg, Ronaldo, ya zama ɗan wasa na farko a tarihin ƙwallon ƙafa da ya mallaki Dala biliyan ɗaya na dukiya.

RelatedPosts

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Kasar Senegal Ta Lashe Gasar AFCON Bayan Doke Mai Masaukin Baƙi

Matakin na zuwa ne bayan kwantiragin da ya ke da shi mai tarihi da ya kulla a kungiyarsa ta Al-Nassar da ke kasar Saudiyya.

Mai shekaru 40, ya sabunta kwantiragin na sa, da zai sa ya samu fam miliyan 492 cikin shekaru biyu masu zuwa.

Kuma a jumlace kudin da zai samu na kwantaragin, ya sanya darajar dukiyarsa ta karu zuwa dala biliyan 1.4, wato kimanin fam biliyan 1.045.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wata kungiyar tsoffin ɗalibai ta yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf

Next Post

Hukumar kwastam ta ware ranakun gudanar da jarabawar CBT ga jami’an ta na faɗin Najeriya

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi
WASANNI

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi

by aksam
June 18, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana
WASANNI

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

by aksam
June 1, 2026
Kasar Senegal Ta Lashe Gasar AFCON Bayan Doke Mai Masaukin Baƙi
WASANNI

Kasar Senegal Ta Lashe Gasar AFCON Bayan Doke Mai Masaukin Baƙi

by aksam
January 18, 2026
Yanzo Haka An Tafi Hutun Rabin Lokaci Niger Tornadoes 1 Kano Pillars 1
WASANNI

Yanzo Haka An Tafi Hutun Rabin Lokaci Niger Tornadoes 1 Kano Pillars 1

by aksam
May 25, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15  Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron  Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun  Zaman Lafiya

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15 Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun Zaman Lafiya

July 20, 2024
Jam’iyar PDP ta magantu kan dakatar da sanatan da ya bankado cushen kusan tiriliyan hudu da Akpabio yayi

Jam’iyar PDP ta magantu kan dakatar da sanatan da ya bankado cushen kusan tiriliyan hudu da Akpabio yayi

March 14, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media