• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kasar Senegal Ta Lashe Gasar AFCON Bayan Doke Mai Masaukin Baƙi

aksam by aksam
January 18, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home WASANNI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na gasar.

RelatedPosts

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

 

Ɗan wasan tsakiyar Senegal, Pape Gueye ne ya jefa ƙwallo ɗaya tilo a raga a minti na 94, bayan shafe minti 90 ba tare da zura ƙwallo a raga ba.

 

Ƙwallon tasa ta bai wa ƙasarsa damar sake lashe gasar a karo na biyu a tarihinta.

 

Wasan dai ya ɗauki zafi lokacin da alƙalin wasa ya bai wa Maroko bugun fenariti a minti na 96, lokacin dana daf da tashi daga wasan.

 

Wasan hukunci ya janyo taƙaddama lamarin da ya sanya kocin Senegal bai wa ’yan wasansa umarnin ficewa daga filin.

 

Sai dai ɗan wasan gaban Maroko Brahim Diaz ya ɓarar da fenaritin, inda mai tsaron ragar Senegal Edourd Mendy ya damƙe ƙwallon.

 

 

’Yan wasan ƙasar Senegal sun koka kan yadda alƙalin wasan ya jagoranci wasan, inda suka yi zargin ya yi wa masu masaukin baƙi alfarma.

 

Wannan ba shi ne karon farko da aka yi ƙorafi kan cewa ana yi wa Maroko alfarma tun bayan fara gasar

A wasan da Maroko ta fitar da ƙasar Kamaru, an yi ƙorafin cewa an yi wa mai masaukin baƙi alfarma.

 

Hakazalika magoya bayan tawagar Super Eagles na Najeriya sun koka a wasan kusa dana ƙarshe da suka buga da Maroko.

 

Don’t MissReal Madrid ta naɗa Álvaro Arbeloa domin maye gurbin Alonso

 

Shugaban Senegal Ya Naɗa Ubangidansa Sonko A Matsayin Firaiministan Kasar

 

 

Zanga-zanga Ta Barke A Kasar Senegal Bayan Sanar Da Dage Z

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mako mai zuwa na iya girgiza kasuwannin duniya na Crypto baki ɗaya.

Next Post

aksam

aksam

RelatedPosts

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi
WASANNI

Ƙungiyar Kwallon Kafa Ta Ƙasar Ghana Ta Yi Nasara Akan Kasar Panama Da Ci Daya Mai Ban Haushi

by aksam
June 18, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana
WASANNI

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

by aksam
June 1, 2026
Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya
WASANNI

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

by Sy lawan
October 8, 2025
Yanzo Haka An Tafi Hutun Rabin Lokaci Niger Tornadoes 1 Kano Pillars 1
WASANNI

Yanzo Haka An Tafi Hutun Rabin Lokaci Niger Tornadoes 1 Kano Pillars 1

by aksam
May 25, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Har Yan Zo Sanata Kawo Sumaila Bai Bayyana Jam’iyar Da Ya Kuma Ba:- Abbas Adamu

Har Yan Zo Sanata Kawo Sumaila Bai Bayyana Jam’iyar Da Ya Kuma Ba:- Abbas Adamu

April 23, 2025
Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Kano:-  Jam’iyyun Hamayya Su Yi Watsi Da Kudadin Form Da Hukumar  Zaɓe Tasa

Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Kano:- Jam’iyyun Hamayya Su Yi Watsi Da Kudadin Form Da Hukumar Zaɓe Tasa

August 17, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media