• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

‘Yan Ta’addan Da Suka Yi Garkuwa Da ‘Yan Kai Amarya A Jihar Katsina Sun Yi Alkwarin Sake Aurar Da Amarya A Wani Faifan Bidiyo

aksam by aksam
February 7, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Yan bindigar da suka sace yan kai amarya a karamar hukumar Sabuwa ta jahar Katsina , sun saki faifan bodiyon matan sama da 63, wadanda suka yi ikirarin matukar ba a biya kudin fansa ba, ba za su sake su ba.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

A cikin faifan bidiyon an jiyo daya daga cikin dan ta’addan na cewa, amaryar da za a kaiwa mijinta, idan ba su biya kudin fansar ba za su aurar da ita ga daya daga cikin su.

An dai hango yan bindigar sun sanya wa, Amaryar kayan sojoji da kuma bindiga kirar AK47, rataye a wuyan ta.

Haka zalika sun nuna wata karamar yarinya da rike da bindiga, da kuma Direban motar da shima suka rataya masa bindiga.

Yawancin wadanda aka yi garkuwa da su mata ne da kuma kananan yara, kamar yadda faifan bodiyon ya nuna.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Matsawa Gwamnatin Jam’iyar APC Da Jam’i’yun Hamayya Ke Yi; Akan Tsadar Rayuwar Da ‘Yan Najeriya Ke Ciki Tasa Shugaba Tinubu Ya Dawo

Next Post

Shugaban kasuwar Singa ya magantu gameda yanayin kasuwar

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ƴan Mata Uku Sun Rasu A Ruwa Yayin Zuwa Yanko Ciyawa A Jihar Jigawa

Ƴan Mata Uku Sun Rasu A Ruwa Yayin Zuwa Yanko Ciyawa A Jihar Jigawa

August 13, 2024
Mayakan dake taimakawa palatine wa sun yi barazanar nutsar da jirgin Burtaniya

Mayakan dake taimakawa palatine wa sun yi barazanar nutsar da jirgin Burtaniya

February 20, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media