• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mayakan dake taimakawa palatine wa sun yi barazanar nutsar da jirgin Burtaniya

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mayaƙan Houthi na Yemen sun ce jirgin ruwan Birtaniya da suka kai wa hari a ranar Lahadi ya nitse a kogi.

Babu dai wani bincike mai zaman kansa da ya tabbatar da iƙirarin ƙungiyar mai samun goyon bayan Iran.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Amma gwamnatin Birtaniya an ceto mutum 24 da ke cikin jirgin ruwan.

Mayaƙan Houthin sun kuma ce sun kai wasu ƙarin hare-haren a kan wani jirgin jigalar kaya mallakin Amurka, bayan sun hari na Birtaniyan mai ɗauke da takin zamani.

Ƙungiyar dai ta ce tana kai hare-hare a kan jiragen ruwa masu jigilar kaya ne, domin nuna goyon bayanta ga Falaɗinawan Gaza.

Kakakin mayaƙan Houthi, Yahya Serea ya yi bayani kan harin, a wani saƙon da aka yaɗa ta talabijin.

Ya ce: “An kai hare-haren ne da manyan makaman sojin ruwa da suka dace, kuma alhamdulillah an yi nasara. A cikin sa’oi 24 mayaƙan mu sun kai hari kan wurare daban-daban har guda huɗu..”)

Dakarun Amurka da na Birtaniya ma sun ce sun mayar da martani, ta hanyar yin lugude a sansanin Houthi a Yemen.

Sun kuma ce ba zasu gaji ba sai sun ga bayan mayaƙan da ma masu tallafa masu.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Takaitattun labarai tare da B. Imam

Next Post

Binciken Dala 6m da aka sata da sahanun Buhari ya canza salo

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani jigo ya soki salon jagorancin Ganduje na jam’iyar APC

Wani jigo ya soki salon jagorancin Ganduje na jam’iyar APC

January 1, 2024
Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

January 22, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media