• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Raba Fiye Da Mutane 1,000 Da Muhallansu A Jihar Benue A Wani Sabbin Hare-Hare – NEMA

aksam by aksam
June 17, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Daga Hassan Umar Gwammaja

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da cewa hare-hare da wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba suka kai a Jihar Benue sun haddasa mummunar matsala, inda aka raba iyalai 1,069, mutane 6,527 da suka haɗa da mata masu shayarwa, mata masu juna biyu da tsofaffi da muhallansu

 

A wani saƙo da ta wallafa a dandalin X a ranar Litinin, NEMA ta bayyana cewa hare-haren na baya-bayan nan ya faru ne da safiyar Asabar a ƙauyen Yelewata da ke cikin Ƙaramar Hukumar Guma, inda wasu ƴan bindiga suka kai wa mazauna hari, suka kashe da jikkata mutane da dama

Yansanda Sun Cafke Matasa 51 Da Ake Zargi Da Fadan Daba A Kano 

 

Hukumar ta ce har yanzu ba a fayyace adadin waɗanda harin ya shafa ba saboda yanayin rashin tsaro da kuma ƙalubalen samun shiga yankunan da abin ya shafa.

Sai dai ta ce ana cigaba da gudanar da aikin ceto da dawo da waɗanda abin ya shafa, kuma hakan zai bayar da sahihan bayanai nan gaba.

Rundunar ƴan sandan Jihar Benue ta tabbatar da harin, inda ta ce an kashe wasu daga cikin maharan a musayar wuta da jami’an tsaro.

  1. A halin yanzu, NEMA ta ce ana cigaba da ƙoƙarin tallafawa Jama’ar daka raba da muhallansu.
Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanzu-yanzu, Isra’ila ta farmaki gidan talabijin na Iran ana tsaka da shirye-shirye

Next Post

Yadda Makamin Fattah ya zama babban barazana ga Na’urar kariya ta Isra’ila.

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Dalilan SERAP na neman cikakken bayanin biliyan 100 daga gwamnan CBN

Dalilan SERAP na neman cikakken bayanin biliyan 100 daga gwamnan CBN

June 30, 2024
Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Gwamnan Kano, Abba Kabir, ya fitar da mata takwas daga gidan Yari

May 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media