DAGA: HASSAN UMAR GWAMMAJA
Hakan ya faru ne saboda kasa cika sharuddan bada belinsa da ya yi a ranar Talata. Bayan zaman kotun a jiya jami’an hukumar gidan gyaran halin sun sake tafiya da Emefiele.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC Na zargin Emefiele da aikata lefuka guda shida da suka hada da saba yarjejeniyar bada kwangila ga wani kanfanin zuba jari, da kuma yin almundahanar kudi.












