• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnati Ta Fara Shari’ar Wadanda Ake Zargin Da Shirin Kifar Daulki A Najeriya

aksam by aksam
April 21, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Gwamnatin Najeriya ta shigar da tuhume-tuhumen cin amanar ƙasa guda 13 a gaban kotun tarayya da ke Abuja kan wasu da ake zargi da shirya juyin mulki domin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.

 

Daga cikin waɗanda ake zargin akwai wani tsohon Manjo Janar na rundunar soja, tsohon Kyaftin a rundunar ruwa, jami’in ‘yan sanda mai mukamin Inspekta, tare da wasu mutane uku da ake zargi da hannu a cikin shirin.

 

Rahotanni sun nuna cewa hukumomin tsaro sun kammala bincike kan wannan zargi, inda aka ce an shirya kifar da gwamnati ta hanyar amfani da ƙarfi, abin da ya haddasa kama mutane da dama.

 

Binciken ya bayyana cewa kimanin mutane 40 ake zargi da hannu a wannan makarkashiya, ciki har da jami’an tsaro da fararen hula da ake zargi da taka rawar gani a shirin.

 

An kama jami’an soja 16 bisa zargin hannu kai tsaye, yayin da aka kama fararen hula biyu kan zargin aikin leƙen asiri, wasu biyu kuma ana zargin an ɗauke su domin tada hankalin jama’a su ƙi bin doka, yayin da wasu biyar ake zargi da taimakawa wajen samar da kuɗaɗen da za a yi amfani da su.

 

Ana sa ran shari’ar za ta ci gaba a gaban kotu yayin da gwamnati ke ƙoƙarin tabbatar da hukunci kan waɗanda ake zargi da hannu a wannan shiri.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta

Next Post

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) A Jihar Adamawa Ta Fada Cikin Rikici Mai Tsanani

aksam

aksam

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

by Khadija Maitaya
August 7, 2026
Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Dalilan Kungiyar Kwadago na janye yajin aiki

Dalilan Kungiyar Kwadago na janye yajin aiki

June 4, 2024
Dadumi-dumi IPAC ta yi barazanar maka gwamnan kano a gaban kotu

Dadumi-dumi IPAC ta yi barazanar maka gwamnan kano a gaban kotu

February 14, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media