• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Hukumar hisbah ta yaba da kokarin kungiyar mata Musulmai

aksam by aksam
November 14, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar hisbah ta jihar Kano ta yabawa kungiyar mata musulmi sufaye bisa jajircewar ta akan harkokin ci gaban al’umma a jihar kano.mataimakiyar kwamandan hukumar a bangaren mata

Malama Khadija sagir sulaiman ce ta bayyana hakan Yayin kaddamar da kungiyar tare da mauludin Sidi Abdulkadir jilani R T A da Kuma cikar malama Baraka shekara goma akan kujerar Naqibatul kadiriyya .

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Dr Khadija ta ce fatan hukumar kungiyoyi su kasance manyan ayyukansu sune hidimtawa addini domin babu dacen da yakai haka don haka ta ja hankalin kungiyar mata musulmi sufayen da su kaucewa sa son zuciya ko meman biyan bukatu na kashin kansu ba tare da sun fifita harkar musulmci a sahun gaba ba

Ita ma malama Baraka Adamu Danfanta ta nuna Jin dadinta game da kaddamar da kungiyar tare da kasancewar ta a matsayin Naqibatul kadiriyya a jihar Kano

Naqibatul kadiriyyar ta kuma yi fatan dukkan addu’o’in da akayi a wannan wuri su zama karbabbu.Taron ya samu halattar manyan baki kamar jigo a jam’iyyar NNPP  Wanda ya wakilci gwamna Honorabil Sunusi Surajo kwankwaso da Kuma Galadiman gado da masun Kano Alhaji Dayyab Ahmad Mai turare da sauransu wakiliyarmu jamila sulaiman Aliyu ta labarta Mana cewa an gudanar da addu’o’in samu sassauci a rayuwar musulmin duniya ga baki daya.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yau ce ranar tunawa da masu ciwon suga ta duniya

Next Post

Wata kotun a Najeriya ta ba da izine like takardar sammace

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda wani direban bas ya cinnawa mai bada hannu wuta akan titi

Yadda wani direban bas ya cinnawa mai bada hannu wuta akan titi

February 10, 2024
DA ƊUMI-ƊUMI: jam’iyar SDP zata yi babban kamu daga APCn jihar Adamawa.

DA ƊUMI-ƊUMI: jam’iyar SDP zata yi babban kamu daga APCn jihar Adamawa.

March 13, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media