Wata Majiya Mai Tushe Ta bayyana wa jaridar Hausa news reporters cewa Sen A’isha Dahiru Binani zata fice daga Jam’iyyar APC Domin komawa sabuwar jam’iyar Maja ta SDP A mako mai zuwa
Sen Binani itace ta yiwa Jam’iyyar APC Takarar Gwamnan jihar Adamawa a zaɓen da ya gabata na 2023. Wanda tayi Rashin nasara a hannun Gwamna Ahmed Fintiri na jam’iyyar PDP












