• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Muna goyon bayan hukumar KAROTA akan yaki da kasa kaya a kan titi: Kungiyar Yan tebura ta IBB

O C Cigari Yana matukar kokari wajen magance cunkoson ababan Hawa a nan IBB

aksam by aksam
March 11, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Abubakar Sulaiman Gwammaja

An bukaci Yan kasuwa da ke gudanar da ksuwanci a bakin IBB jikin masallacin idi da su kasance masu martaba yarjejeniyar da suka yi da Mai girma Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Bukatar hakan ta fito ne daga bakin shugaban Kungiyar Masallacin idi petty traders association, Zayyanu Murtala, a zantawarsa da manema labarai a ofishinsa

Ya ce suna yabawa hukumar KAROTA musamman O C Cigari da ke kula da IBB yadda yake aiki babu hutawa wajen gyara hanya da magance cunkoson ababan Hawa a IBB da yanrobobi.

“Gaskiya Muna alfahari da aikin da O C Cigari yake yi na Hana kasa kaya a kan titi Kuma muna rokon hukumar KAROTA da ta du Allah ta dubi maraicin mu ta Kara wa O C Cigari mota da maaikata”

Kazalika ya ce bai kyautu a kan wasu tsirarun mutane da ba su Fi 100 ba su jawa fiye da mutane 3,000 bakin fenti a wajen Mai girma Gwamnan ba .

A nasu bangaren masu gudanar da ksuwanci a kan tebura a bakin IBB sun baiyana Jin dadinsu da namijin kokarin da hukumar KAROTA ke yi domin dadadawa jama’ar da ke amfanar titin IBB

Har ila yau mun Sami Jin ta bakin jami’in hulda da jama’a na hukumar KAROTA Nabulusi Abubakar kofar Na’isa inda yai mana Karin haske a kan aikin da hukumar su ke yi a a kan titn na I BB. Insert

Tags: amasko radioaminiyaArewa radioBBC hausacrihausadaily truestfreedom radiopremier FMrfihausatrt hausavision fmvoahausa
Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jerin jigajigan siyasa 30 da zasu sauya sheka zuwa jam’iyar “SDP”

Next Post

DA ƊUMI-ƊUMI: jam’iyar SDP zata yi babban kamu daga APCn jihar Adamawa.

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wata Kotun  A Jihar Kano Ta Tura Amarya Da Angonta Gidan Yari

Wata Kotun A Jihar Kano Ta Tura Amarya Da Angonta Gidan Yari

May 3, 2025

Reload Casinon Peliarvostelut: Mikä Pelissä On Parasta?

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media