• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sha’anin tsaro, Atiku ya tambayi Tinubu Abu mai rikitarwa

aksam by aksam
July 8, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana takaici kan halin da ‘yan jarida su ka tsinci kansu a ciki.

Atiku Abubakar, wanda yayi takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata a jam’iyyar PDP ya ce ‘yan jarida haske ne ga al’umma.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Kana ya caccaki gwamnatin Tinubu kan karuwar garkuwa da mutane a sakon da ya wallafa a shafinsa na X,

Atiku Abubakar ya ce da takaici matuka yadda gwamnati da ‘yan ta’adda su ke kokarin sako ‘yan jarida a gaba. “An shiga masifar rashin tsaro,”

Atiku Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnati kan yadda ta ke kokarin kama wa tare da garkame ‘yan jarida.

Wannan na zuwa a dai-dai lokacin da ya ce ‘yan ta’adda sun hana mutanen kasar nan, ciki har da ‘yan jarida a sakat.

Ya bayyana fargabar halin da ‘yan kasa ke ciki bayan sace tsohon shugaban kungiyar ma’aikatan hasken wuta da gas, Takai Shamang mai shekaru 78.

Atiku ya kara da cewa a yan kwanakin nan, an sace Alkaliya Janet Galadima Gimba da yaranta, duk da an sako yaran daga baya, sai kuma mahaifiyar mawaki Rarara

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan shigar Najeriya kungiyar Samoa, wata jiha ta fara fuskantar barazanar masu muradan auren jinsi

Next Post

Labarun wasannin kwallon kafa

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Il Futuro del Gioco Digitale in Italia: Innovazioni, Tendenze e l’Esperienza Interattiva

April 21, 2025
Da DUMI-DUMI: Rundunar Yan sanda ta shirya samar da tsaro ga masu gudanar da zanga-zanga na tsawon kwanaki 10

‘Yan Sandan Kano Sun Tabbatar Da Rasuwar Mutane Biyu Sanadiyar Fadan Daba

December 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media