• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaban kungiyar lauyoyi ya magantu kan matakin da zasu dauka kan lauyoyin Aminu Ado da na sarki Sanusi

aksam by aksam
May 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaban ƙungiyar lauyoyi ta kasa wato Nigerian Bar Association (NBA) ya ce ayyukan wasu lauyoyi da ya jawo ba da umarni masu karo da juna daga kotuna kan rikicin masarautar Kano “ya jawo ƙasƙanci” ga ayyukansu.

Yakubu Chonoko Maikyau ya ce “za a ɗauki tsawon lokaci kafin a manta da irin wannan abin kunyar da lauyoyin suka jawo”.

Tun da farko wata babbar kotun tarayya ta nemi a dakata da sauke Sarki Aminu Ado ko sauya dokar masarautun Kano har sai ta kammala sauraron ƙorafin da aka kai mata. Daga baya kuma wata babbar kotun Kano ta ba da umarnin kare Sarki Muhammadu Sanusi II kuma ta yi gargaɗin kada a fitar da shi daga gidan sarauta.

Bugu da ƙari, babbar kotun ta Kano ta sake ba da umarnin bai wa Aminu Ado kariya da kuma gargaɗin kada a fitar da shi daga gidan sarauta.

Sanusi na zaman fada a fadar Gidan Rumfa, yayin da Aminu ke nasa zaman a gidan sarki na Nassarawa.

“Wannan abin takaici ne wanda kuma bai kamata ya faru ba tun farko,” in ji shugaban NBA.

“Saboda haka NBA na kira ga shugabannin kotunan da abin ya shafa su ɗauki matakin gaggawa don gano ko lauyoyin ɓangarorin biyu sun aikata ba daidai ba kuma su aika wa hukumar kula da harkokin shari’a ta ƙasa rahoto don ɗaukar mataki.”

 

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zargin neman aikata badala da matar Aure wani magidanci ya tsinci talatarsa a laraba

Next Post

Mulkin Tinibu tsananin da Alumma ke ciki ya ninku da Kashi 69% bayani ya fito

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Magic365 Casino’s Cryptocurrency Payment Options

April 21, 2025
Sule Lamido ya soki hadakar jam’iyar ADC  ya Jadda zaman sa a PDP

Sule Lamido ya soki hadakar jam’iyar ADC ya Jadda zaman sa a PDP

July 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media