• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaban kungiyar lauyoyi ya magantu kan matakin da zasu dauka kan lauyoyin Aminu Ado da na sarki Sanusi

aksam by aksam
May 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Shugaban ƙungiyar lauyoyi ta kasa wato Nigerian Bar Association (NBA) ya ce ayyukan wasu lauyoyi da ya jawo ba da umarni masu karo da juna daga kotuna kan rikicin masarautar Kano “ya jawo ƙasƙanci” ga ayyukansu.

Yakubu Chonoko Maikyau ya ce “za a ɗauki tsawon lokaci kafin a manta da irin wannan abin kunyar da lauyoyin suka jawo”.

Tun da farko wata babbar kotun tarayya ta nemi a dakata da sauke Sarki Aminu Ado ko sauya dokar masarautun Kano har sai ta kammala sauraron ƙorafin da aka kai mata. Daga baya kuma wata babbar kotun Kano ta ba da umarnin kare Sarki Muhammadu Sanusi II kuma ta yi gargaɗin kada a fitar da shi daga gidan sarauta.

Bugu da ƙari, babbar kotun ta Kano ta sake ba da umarnin bai wa Aminu Ado kariya da kuma gargaɗin kada a fitar da shi daga gidan sarauta.

Sanusi na zaman fada a fadar Gidan Rumfa, yayin da Aminu ke nasa zaman a gidan sarki na Nassarawa.

“Wannan abin takaici ne wanda kuma bai kamata ya faru ba tun farko,” in ji shugaban NBA.

“Saboda haka NBA na kira ga shugabannin kotunan da abin ya shafa su ɗauki matakin gaggawa don gano ko lauyoyin ɓangarorin biyu sun aikata ba daidai ba kuma su aika wa hukumar kula da harkokin shari’a ta ƙasa rahoto don ɗaukar mataki.”

 

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zargin neman aikata badala da matar Aure wani magidanci ya tsinci talatarsa a laraba

Next Post

Mulkin Tinibu tsananin da Alumma ke ciki ya ninku da Kashi 69% bayani ya fito

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ghana ta bude katafariyar matatar man fetur da China ta gina a kasar ta

Ghana ta bude katafariyar matatar man fetur da China ta gina a kasar ta

January 27, 2024

Gwamnan Jihar Akwa Ibom, Umo Eno Ya Bayayna Ficewarsa Daga Jam’iyyar PDP Tare Da Komawa APC

June 6, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media