• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mulkin Tinibu tsananin da Alumma ke ciki ya ninku da Kashi 69% bayani ya fito

aksam by aksam
May 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
475
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Tun bayan da shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya faɗi cewa “zamanin tallafi ya wuce” a jawabinsa na kama aiki a ranar 29 ga watan Mayun 2023, ƴan Najeriya suka tsinci kansu a wani sabon babin rayuwa da wataƙila ba su taɓa tsammani ba.

“Mun yaba wa shawarar gwamnatin da ta gabace mu na cire tallafin man fetir wanda yake amfanar masu arziƙi fiye da talakawa. Ba za a iya ci gaba da biyan kuɗi tsubububa a matsayin tallafi a daidai lokacin da lalitar gwamnati ke ci gaba da tsiyayewa. Za mu karkatar da kuɗaɗen zuwa wasu hanyoyin mafiya amfani kamar gine-ginen gwamnati da Ilimi da fannin lafiya da kuma samar da ayyukan yi domin inganta rayuwar miliyoyin ƴan ƙasar.” In ji Shugaba Bola Tinubu, a jawabin nasa na kama aiki ranar 29 ga watan Mayun 2023.

Bisa jawabin na Tinubu, gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ce ta cire tallafin inda shi kuma ya yi sanarwa.

Jim kaɗan bayan jawabin nasa sai aka fara samun dogayen layukan mai a manyan biranen ƙasar kamar Legas da Abuja da Kano.

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban kungiyar lauyoyi ya magantu kan matakin da zasu dauka kan lauyoyin Aminu Ado da na sarki Sanusi

Next Post

Gamaiyar kungiyar NLC da TUC sun sanar da lokacin tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Skyvegas Casino Game Reviews: Top Picks for 2025

April 21, 2025
Yadda India wa ke sa rai da jawabin FM Modi a ranar ruwa ta India

Yadda India wa ke sa rai da jawabin FM Modi a ranar ruwa ta India

October 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media