• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaba Bola Ahmad Tinubu Ya Haramta Sayen Motoci Masu Amfani Da Man Fetur A Ma’aikatun Gwamnati

aksam by aksam
May 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KIMIYA DA FASAHA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarni kan an haramta sayen motoci masu amfani da fetur a koma sayen masu amfani da gas ga ma’aikatu da hukumomin gwamnati.

RelatedPosts

China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Na’urorin Sola Zuwa Najeriya.

Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A jihar Neja

Shugaban ya bayyana haka ne a taron Majalisar Zartarwa ta Tarayya wanda aka gudanar a ranar Litinin, kamar yadda sanarwar da mai magana da yawunsa Ajuri Ngelele ya fitar ta ce.

Shugaban ya ce ya bayar da wannan umarnin ne a yunƙurin ƙasar na komawa amfani da makamashi maras gurɓata muhalli inda sanarwar ta ce an gano gas ɗin CNG ba ya fitar da hayaƙi mai gurɓata muhalli kamar fetur.

“Wannan ƙasar ba za ta samu ci gaba ba idan muka ci gaba rawa a wuri guda. Muna da burin aiwatar da amfani da CNG a faɗin ƙasa, kuma dole mu kafa misali da jami’an gwamnati domin su nuna hanyar makoma mai kyau ga mutanenmu. Hakan zai fara da mu, idan aka ga

Haka kuma shugaban ya bayar da umarni kan a yi watsi da duk wata takarda wadda aka gabatar a gaban Majalisar Zartarwar ta Tarayya wadda ke buƙatar a sayi motoci masu amfani da fetur.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gungun Wasu Barayi Sun Girbe Gonakin Shinkafa; A Karamar Hukumar Lau

Next Post

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf; Ya Bada Goron Sallah Ga Mahajjatan Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai
KIMIYA DA FASAHA

China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

by Khadija Maitaya
May 19, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Na’urorin Sola Zuwa Najeriya.
KIMIYA DA FASAHA

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Na’urorin Sola Zuwa Najeriya.

by aksam
April 6, 2025
Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A  jihar Neja
KIMIYA DA FASAHA

Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A jihar Neja

by aksam
January 28, 2025
Iftila’i: Wani Gini Ya Fado Kan Magina 12 A Jihar Kano
KIMIYA DA FASAHA

Iftila’i: Wani Gini Ya Fado Kan Magina 12 A Jihar Kano

by aksam
April 26, 2024

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kasar China ta ba wa ƙasashe 47 damar shigar ta ba tare da visa ba

Kasar China ta ba wa ƙasashe 47 damar shigar ta ba tare da visa ba

June 9, 2025
Kotu ta yanke wa abokin Murja kunya hukuncin zaman gidan kaso ko zabin tara da sharadi

Ba Guduwa Murjar Kunya Ta Yi Ba:- Hukumar Kulla Da Gidan Gyaran Hali Da Tarbiya Ta Jihar Kano

February 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media