• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shigar malamai siyasa yafi zama ana yiwa ‘yan siyasa addu’a Sheikh Gumi

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
August 3, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

3/8/2026
Daga Khadija Muhammad Maitaya

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana cewa babu wani laifi idan malaman addini suka shiga siyasa tare da neman mukamai, yana mai cewa hakan ya fi amfani fiye da zama ana yi wa ‘yan siyasa addu’a daga gefe.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Malamin ya bayyana hakan ne a cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook ranar Litinin, yayin da ake ci gaba da muhawara kan ko ya dace malamai su tsaya kan wa’azi da karantarwa kawai ko kuma su shiga siyasar jam’iyyu domin taka rawa a harkokin mulki.

Muhawarar ta ƙara ɗaukar hankali ne bayan wasu fitattun malaman addinin Musulunci suka bayyana aniyarsu ta shiga siyasa gabanin babban zaɓen shekarar 2027.

Daga cikin malaman da lamarin ya shafa akwai tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami, wanda ya zama ɗan takarar gwamnan Jihar Gombe na jam’iyyar PDP, da kuma malamin addini na Sakkwato, Bashir Ahmad Sani, wanda ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a zaɓen 2027.

Masu adawa da shigar malamai cikin siyasa na ganin cewa siyasa na tattare da rarrabuwar kawuna, zarge-zarge da cin mutunci, lamarin da ka iya shafar martabar malamai da tasirinsu a cikin al’umma.

Sai dai masu goyon bayan wannan ra’ayi suna cewa bai kamata malamai masu ilimi da nagarta su tsaya a gefe ba, alhali ƙasar ke fuskantar ƙalubalen shugabanci. A cewarsu, ya dace su shiga siyasa domin ba da gudunmawa kai tsaye wajen tafiyar da mulki.

Da yake bayyana matsayinsa kan batun, Sheikh Gumi ya ce shiga siyasa da fuskantar ƙalubalenta ya fi zama ana yi wa ‘yan siyasa addu’a daga waje.

Ya ce, “Malamin addinin da ya shiga siyasa kuma ya jure wahalhalunta ya fi wanda yake zaune kan tabarmar sallah yana yi wa ‘yan siyasa addu’a.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Iran Ta Farmaki Babban Sansanin Amurka Dake Kuwait

Next Post

Majalisar dokokin jihar Kano ta haramtawa makarantu masu zaman kansu kara kudin makaranta fiye da kaso goma

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani sanata ya fadi gaskiyar abin da yake damun Arewa da kuma yadda za’a iya gyara matsalar

Wani sanata ya fadi gaskiyar abin da yake damun Arewa da kuma yadda za’a iya gyara matsalar

August 5, 2024

Sociale Aspecten van Gokken bij makispin casino

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media