• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rundunar Yan sanda tayi shagube ga maauratan dake fuskantar cin zarafi a gidajen aurensu

aksam by aksam
July 4, 2024
Reading Time: 1 min read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ‘yan Sanda ta kasa reshen jihar Delta ta yi kira ga wadanda ake cin zarafin su a gidajen aure, musamman mata su kai kara a ofishin ‘yan Sanda mafi kusa a maimakon yin korafi a dandalin sada zumunta.

Kakakin rundunar ‘Yan Sanda na Jihar Delta SP Bright Edafe ne ya bada wannan shawarar a kafar sada zumunta ta X da yake maida martani a kan hoton wata mace da aka kafa a dandalin sada zumunta na rundunar ‘Yan sandar jihar Delta, na wata mace da fuskarta a kumbure da bandeji jina-jina da aka ce maigidanta ne ya lakada mata duka, kuma ‘yan sanda basu dauki wani mataki ba.

Kakakin Rundunar ‘Yan Sandan jihar Delta ya maida martani a shafinsa na X cewa,

“Kina auren wani mutum a Asaba yana dukanki kullum, kina da ‘yan uwa, kina da abokai; kuma kuna da ofisoshin ‘yan sanda sama da shida a Asaba. Kun ki kai karar shi, amma kun gwammace ku zo kan dandalin sada zumunta X don ku yi kuka ga ’yan sanda su zo su taimaka.”

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Kakakin rundunar “yan sandan ya shawarci mata su rika zuwa ofishin ‘yan sanda mafi kusa da su, domin kai rahoto, kada su saurari abokansu da zasu kashe masu guiwa da cewa, “Wannan Najeriya ce”. Ya ce babu abinda ya alakanta Najeriya da rashin kai rahoto ofishin ‘yan sanda.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

Next Post

Muhammad Sanusi ll ya yi tsokaci kan matsalolin suka dabaybaye Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Comments 1

  1. Pingback: Dalilin babbar Kotun tarayya na bayar da wa’adin sa'o'i 48 ga alkalai 2n da suke bincikar Ganduje | Aksam Hausa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Cikin jirwaye, wani jigo a APC ya fadi dalilinsu na korar tsohon shugaban jam’iyyar

Cikin jirwaye, wani jigo a APC ya fadi dalilinsu na korar tsohon shugaban jam’iyyar

January 21, 2024
Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

July 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media