• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Cikin jirwaye, wani jigo a APC ya fadi dalilinsu na korar tsohon shugaban jam’iyyar

aksam by aksam
January 21, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

Yadda Muka Yi Kutun-Kutun Don Yin Waje da Adamu, Omisore, daga shugabanci jam’iya wani jigo a APC

Tsohon darakta janar na kungiyar gwamnonin APC, Salihu Lukman, ya yi karin haske game da al’amuran jam’iyyar APC mai mulki.

Jigon na APC wanda ya bukaci Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bari sassa da tsarin jam’iyya mai mulki su yi aiki, ya yi bayani kan yadda tsohon shugaban jam’iyyar na kasa ya bar jam’iyyar.

Lukman, tsohon mataimakin shugaban APC, ya bayyana hakan ne a wani shirin Channels TV

Ya ce wasu jiga-jigai sun yi ruwa sun yi tsaki wajen tsige Sanata Abdullahi Adamu da Sanata Iyiola Omisore a matsayin shugaban jam’iyyar na kasa da sakataren jam’iyyar a watan Yulin 2023.

Sai dai kuma, Lukman ya bayyana cewa ya kamata a farfado da APC ta yi aiki bayan ficewar Adamu da Omisore.

“Muhimmin batu wanda shi ne abin da nake sa rai daga shugaban kasa Asiwaju shine tabbatar da cewa tsarin jam’iyyar mu yana aiki.

“Bacin raina bayan mun yi yakin fitar da Abdullahi Adamu da Sanata Iyiola Omisore daga shugabancin jam’iyyar, ba wai fitar da su ba ne.

“A’a shine batun daukar matakan da suka dace don ganin cewa wadannan tsare-tsare suna aiki ta yadda duk wanda ya zo zai samu damar yin aiki bisa tsarin mulkin jam’iyya.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wata Gobara ta Lakume dubunnan miliyoyin nairori

Next Post

Wani matashi ya shiga hanun jamian tsaro bayan da ya sa ayi garkuwa da shi a nemi kudin fansa a wajan yanuwan sa

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Jirgin sama ɗauke da mutane 242 yayi hatsari

Yadda Jirgin sama ɗauke da mutane 242 yayi hatsari

June 12, 2025
Hanyoyin da turawan yamma ke bi wajen durkusar da yankin Africa

Hanyoyin da turawan yamma ke bi wajen durkusar da yankin Africa

November 8, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media