• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Yan Tanka ta fadi gudunmawar da zata baiwa Kwamishinan sufuri na Kano

Sy lawan by Sy lawan
September 26, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka manyan motocin haya ta yantanki ta jihar Kano ta jiddada Kudirinta na hada hannu da sabon kwamishinan harkokin sufuri na jihar Kano domin bunkasa harkokin sufuri gaba a fadin jihar Kano.
Shugaban Kungiyar na kasa reshen jihar Kano Kwamared Abdulsalam
Salisu rimin gado ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake nan jihar Kano.

Kwamared Abdulsalam salisu yace Kungiyar yantanka ta jihar Kano ta dade tana mu’amulla da kwamishinan harkokin sufuri Alh daderi tun yana matsayin kwamishinan harkokin Shari”a ba Kuma bakon Kungiyar bane saboda da yawan mu’amullar da suka yi a baya.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Shugaban Kungiyar yace saboda da haka Kungiyar matuka manyan motocin ta yantanka za ta tallafawa shugabancin kwamishinan domin ciyar da alummar da sufuri na jihar Kano gaba.

Shugaban ya bukaci hukumomin dake lura da harkokin sufuri na jihar da kwamishina da su sanya Kungiyar matuka manyan motocin tanka ta jihar Kano sakamakon gudunmawar da suke baiwa musamman wajen samarwa matasa ayyukan yi domin dakile shaye shayen muggwan kwayoyi da kwacen wayoyin alumma.

Yace Kungiyar yantanka tana taimakawa Gwamnatin jihar Kano ta fannoni da dama Musamman wajen tattarawa Gwamnatin kudaden haraji wadanda da su ne Gwamnatin take yiwa al’ummar jihar Kano ayyukan ci gaba da kowa zai amfana jihar Kano.

Haka zalika Shugaban Kungiyar yayi Kira ga dukkannin ‘ya’yan Kungiyarsa da su kwantar da hankalunsu domin ma’aikatar sufuri karkashin jagaranci Alh haruna isah dederi Wanda Kungiyar matuka manyan motocin tanka tana yi masa kyakyawan zato zai taimakawa jama’a musamman kungiyin da suke harkokin sufuri na jihar Kano.

Daga karshe Shugaban Kungiyar yayi Kira ga kwamishinan daya fito da kyakyawan tsarin tallafawa kungiyoyi na direbobin matuka motocin haya tun daga Kananan har manya Yadda za su samu damar dogara da kawunansu.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar Yan kasuwa ta Malam Kato ta yi alkawarin taimakon gwamnatin Kano da Muhimmin Abu

Next Post

Kungiyar Yan Akori-kura ta nemi agajin gwamnatin Kano bisa wani muhimmin Abu

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf;  Ya Bada  Goron Sallah Ga Mahajjatan Kano

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf; Ya Bada Goron Sallah Ga Mahajjatan Kano

May 14, 2024
Ga Sakon Bangajiya Daga: Ango Kwamared Murtala Idris Muhammad

Ga Sakon Bangajiya Daga: Ango Kwamared Murtala Idris Muhammad

February 17, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media