• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Yan jaridu Na Yanar Gizo Sun Horas Da Mambabinsu Kan Yadda Zasu Gudanar Da Aiki A Lokacin Zabe

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
July 30, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Yan jaridu na Yanar Gizo Sun Horas da mambabin kungiyar Kan yadda zasu gudanar da aiki a yayin zabe
Shugaban kungiyar yan’jaridun yanar gizon komared Abubakar Abdulkhadir Dangambo yace kungiyar taga dacewar shirya bita ta wuni gida ga ‘ya’yanta hadin gwiwa da gidauniyar Aminu magashi Garba (AGM)

Kwamared Dangamba ya bayyana cewa irin wannan taron bita Yana taimaka wa wajen gogewar ma,aikata a matakai daban daban ta yadda zasu Yi aiki bisa kwarewa

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Tsohon shugaban kungiyar yan’jaridun kwamred Abbas Ibrahim shine ya gabatar da bitar da ta kunshi yadda rahoton zai kasance kafin da Kuma bayan zaben hadi da yadda za,a kyaucewa hadarin bata garin dake barazana da rayuwar mutane a lokutan zaben.

Da yake jawabi tsohon famanet sakatare a maaikatar yada labarai ta jihar Kano kwamared Usman Bello ya ja hankalin Yan,jaridun da su kiyaye a lokutan zaben ta hanyar bin ka,idadin da aka koyar dasu domin samun nasara a aikinsu.

Taron ya samu hatattar shugabannin sassan yan’jaridu da suka hadar kungiyar yan’jaridu mata kwamared Bahijja malam kabara da shugaban kungiyar yan’jaridu ta jihar Kano kwamared Sulaiman Abdullahi dederi ,da shugaban jaridar solacebase Abdullatef Abubakar jos da barista Nura kanet da sauran mahimman mutane.

Wakiliyarmu Jamila sulaiman Aliyu ta shaida mana cewa taron ya gudana ne a sakatariyar Yan jaridun Kuma ya samu halattar dimbin Yan jaridun yanar gizon

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ministan Masana’antu da Gwamnan Neja Sun Jaddada Bunƙasa Masana’antun Najeriya

Next Post

Iran Ta Farmaki Babban Sansanin Amurka Dake Kuwait

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

August 23, 2025
Jam”iyar Biden na farbar rasa kujerar shugaban kasa a zaben Amurka

Jam”iyar Biden na farbar rasa kujerar shugaban kasa a zaben Amurka

June 28, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media