DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
A jiya Asabar ne 29 ga watan June, wannan shekara ta 2024 ne, kungiyar (Entrepreneurship Development Association Of Kaduna) ta gudanar da taron yaye membobinta, data koyawa Sana’o’in hannu, dare da yin bajakullin kayayyakin da suka sarrafa da hannunsu a bainar Jama’a, su kimane dare da hamsim (150) A Daddalin Tunawa Da Murtala Muhammad Dake Kaduna
Hajiya Shema’u Muhammed Sani, ita ce shugaban kungiyar ta EDAK tace sun kafa kungiyar ne domin mata su dogara da kansu batar da sun daurawa mazansu nauyi komai da komai ba.
Taron ya sami halartar:
Chiroman Zazzau Hakimin Gudimar Makerar Kakuri Alhaji Shehu Tijjani da Wakilincin Kwamashiyar Dadi Da Walwalar Jama’a ta Jihar Kaduna Hajiya Rabi Salisu da Hajiya Aliya Muhammad da dai sauransu











