• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Masu Sana’ar Garuwa Reshin Kananan Hukumin Ungogo Da Nassarawa Duk A Jihar Kano; Sun Fara Yajin Aiki

aksam by aksam
February 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Da Safiyar yau Litinin ne, Ƙungiyar Masu Sana’ar Garuwa Suka tsunduma yajin aikin gargadi na kwana biyu a Jihar Kano, biyo bayan cin zarafi da ake musu na karbar haraji a karamar hukumar Ungogo.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Masu Sana’ar Garuwan sunce lamarin yana faruwa ne a kan iyakar kananan hukumomin Nasarawa da Ungogo, a titin da aka fi Sani da titin Rimin Keɓe.
Up. L

Masu ruwan sun bayyana cewa mutanen dake tare su a hanyar na karɓar naira ɗari biyar a hannun su, idan kuma suka gaza biya sai su ƙwace musu Jarakuna ko kuma su ci zarafin su.

Mustafa Ghali ya na cikin ‘Yan Garuwan da suka tafi yajin aikin, ya ce sun ɗauki matakin ne a sakamakon yadda wasu Mutane da basu san ko su waye ba suke tare su suna karɓar naira ɗari biyar a gurinsu, idan kuma basu bayar ba sai su ɗebe musu jarkoki.

Shima Muhammad Shehu Usman ya ce, gani ake kuɗi suke tara wa, bayan ba’a san nawa suke siyan Ruwan a gidan Ruwa ba, ba’a san nawa suke biyan kuɗin kura ba, Kuma ba’a san nawa suke samu ba, adan haka suka tafi yajin aikin domin yanyo hankalin mahukuntan su bincika lamarin.

Matakin zai Shafi Unguwanni Rimin keɓe, Tudun Murtala, Gama dama yankin Birget, Yankunan da suka dogara kacokan akan masu Sana’ar Garuwan duba da yadda suka shekaru masu yawa suna fama da matsalar Rashin Ruwan da suke amfani dashi a dukkan harkokin su na yau da kullum.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya yayi wa Tinibu mumunar fassara

Next Post

Yadda nadin makaman sarkin dillan Kano ya kasance

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Jawabin Tinubu ya ja hankalin shugabannin Africa su tausaya wa al’ummar su

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nada shugabannin raya kogunan da suke karkashin ma’aikatar Ruwa ta tarayyar Nigeria.

December 18, 2024
Yadda kungiyar masu noman Alkama ta yaba wa shirin gwamnatin tarayya

Yadda kungiyar masu noman Alkama ta yaba wa shirin gwamnatin tarayya

October 9, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media