• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Masu Sana’ar Garuwa Reshin Kananan Hukumin Ungogo Da Nassarawa Duk A Jihar Kano; Sun Fara Yajin Aiki

aksam by aksam
February 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Da Safiyar yau Litinin ne, Ƙungiyar Masu Sana’ar Garuwa Suka tsunduma yajin aikin gargadi na kwana biyu a Jihar Kano, biyo bayan cin zarafi da ake musu na karbar haraji a karamar hukumar Ungogo.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Masu Sana’ar Garuwan sunce lamarin yana faruwa ne a kan iyakar kananan hukumomin Nasarawa da Ungogo, a titin da aka fi Sani da titin Rimin Keɓe.
Up. L

Masu ruwan sun bayyana cewa mutanen dake tare su a hanyar na karɓar naira ɗari biyar a hannun su, idan kuma suka gaza biya sai su ƙwace musu Jarakuna ko kuma su ci zarafin su.

Mustafa Ghali ya na cikin ‘Yan Garuwan da suka tafi yajin aikin, ya ce sun ɗauki matakin ne a sakamakon yadda wasu Mutane da basu san ko su waye ba suke tare su suna karɓar naira ɗari biyar a gurinsu, idan kuma basu bayar ba sai su ɗebe musu jarkoki.

Shima Muhammad Shehu Usman ya ce, gani ake kuɗi suke tara wa, bayan ba’a san nawa suke siyan Ruwan a gidan Ruwa ba, ba’a san nawa suke biyan kuɗin kura ba, Kuma ba’a san nawa suke samu ba, adan haka suka tafi yajin aikin domin yanyo hankalin mahukuntan su bincika lamarin.

Matakin zai Shafi Unguwanni Rimin keɓe, Tudun Murtala, Gama dama yankin Birget, Yankunan da suka dogara kacokan akan masu Sana’ar Garuwan duba da yadda suka shekaru masu yawa suna fama da matsalar Rashin Ruwan da suke amfani dashi a dukkan harkokin su na yau da kullum.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya yayi wa Tinibu mumunar fassara

Next Post

Yadda nadin makaman sarkin dillan Kano ya kasance

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

How to Engage with Community Events at casinopunkz

April 21, 2025
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

August 30, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media