• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya yayi wa Tinibu mumunar fassara

aksam by aksam
February 25, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir David Lawal ya soki yadda Shugaban kasa Bola Ahmed Tinibu ya soke tsarin bayar da tallafin man fetur.

A wata zantawa da The Cable tayi da shi, Babachir David Lawal ya zargi Bola Ahmed Tinubu da gadara wajen cire tallafin man fetur

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Dan siyasar yake cewa garaje da sabon shugaban Najeriyan ya yi ranar da aka rantsar da shi ya jefa Najeriya a cikin kuncin rayuwa.

Tsohon jagoran na APC mai mulki ya zargi Bola Ahmed Tinubu da nuna rashin imani da girman kai tun wajen dauko abokin takaransa.

Babachir yana ganin bai dace a matsayinsa na musulmi, Tinubu ya dauko musulmi ba,

bayan nan kuma sai ya jawo fetur ya kara tsada. Zancen Babachir David Lawal

“Ra’ayina shi ne girman kai ya tunzura aka cire tallafin fetur.

An rantsar da kai kuma kana son nuna kai ne a kan karagar mulki yanzu, Za ka iya danne kowa, sai kurum ka sanar da cire tallafi ba tare da tuntubar kowa ba.”

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wata Kotun Shari’ar Musulunci Dake Jihar Kano Ta Aike Da Wani Aljani Zuwa Gidan Gyaran Hali Da Tarbiya

Next Post

Kungiyar Masu Sana’ar Garuwa Reshin Kananan Hukumin Ungogo Da Nassarawa Duk A Jihar Kano; Sun Fara Yajin Aiki

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yaune Ranar Da Shugaban Kasar Najeriya: Bola Ahmad Tinubu Zai San Tsayinsa A Kotun Koli

October 26, 2023
Wani matashi ya shiga hanun jamian tsaro bayan da ya sa ayi garkuwa da shi a nemi kudin fansa a wajan yanuwan sa

Wani matashi ya shiga hanun jamian tsaro bayan da ya sa ayi garkuwa da shi a nemi kudin fansa a wajan yanuwan sa

January 21, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media