• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Hukumar kashe Gobara ta kubutar da Mutane biyu daga Rijiya a Mabanbanta gurare

aksam by aksam
June 30, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar kashe Gobara ta jihar Kano ta sami Nasarar ciro Mutane biyu daga Rijiya

Mai magana da yawun rundunar ACFO Saminu Yusif Abdullahi ne ya tabbatar da faruwar lamarin inda ya ce sun sami kira daga wani mutum mai suna Joseph  Pitter daga unguwar Sabon Gari inda ya shaidawa hukumar tasu cewa wata mata Mai suna Maryam ta faɗa Rijiya inda ba su yi ƙasa a gwuiwa ba nan take suka garzaya gurin da lamarin ya faru suka yi nasarar fito da ita a raye Kuma suka Kaita asibiti .

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Bayan Nan suka danka ta a hannun jami’in kwansabilari a rundunar yan sanda mai suna Mu’azu Abdullahi dake ofishin yan sanda na Sabon Gari.

Kazalika sun sami kira ta hanyar jami’in su mai suna SFS Sadi Gora daga Garin Gora dake karamar hukumar Madobi inda wani bawan Allah Mai larurar iskokai ya faɗa wata Rijiya kuma ya kasa fitowa.

Bayan sun sami kira ne suka garzaya domin kai masa ɗauki da taimakon Allah suka ciro shi suka garzaya da shi Asibiti daga bisani rai yai halinsa.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Saudiyya Ta Amince A Bine Gawar Aminu Alhassan Dantata A Birin Madina

Next Post

Yadda sabani ke ƙara ƙamari tsakanin shugaban Amurka da abokinsa Elon Musk

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

October 26, 2023

De Toegankelijkheid van Online Casinospellen op Mobiele Apparaten: Een Diepgaande Analyse

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media