• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Hukumar kashe Gobara ta kubutar da Mutane biyu daga Rijiya a Mabanbanta gurare

aksam by aksam
June 30, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar kashe Gobara ta jihar Kano ta sami Nasarar ciro Mutane biyu daga Rijiya

Mai magana da yawun rundunar ACFO Saminu Yusif Abdullahi ne ya tabbatar da faruwar lamarin inda ya ce sun sami kira daga wani mutum mai suna Joseph  Pitter daga unguwar Sabon Gari inda ya shaidawa hukumar tasu cewa wata mata Mai suna Maryam ta faɗa Rijiya inda ba su yi ƙasa a gwuiwa ba nan take suka garzaya gurin da lamarin ya faru suka yi nasarar fito da ita a raye Kuma suka Kaita asibiti .

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Bayan Nan suka danka ta a hannun jami’in kwansabilari a rundunar yan sanda mai suna Mu’azu Abdullahi dake ofishin yan sanda na Sabon Gari.

Kazalika sun sami kira ta hanyar jami’in su mai suna SFS Sadi Gora daga Garin Gora dake karamar hukumar Madobi inda wani bawan Allah Mai larurar iskokai ya faɗa wata Rijiya kuma ya kasa fitowa.

Bayan sun sami kira ne suka garzaya domin kai masa ɗauki da taimakon Allah suka ciro shi suka garzaya da shi Asibiti daga bisani rai yai halinsa.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Saudiyya Ta Amince A Bine Gawar Aminu Alhassan Dantata A Birin Madina

Next Post

Yadda sabani ke ƙara ƙamari tsakanin shugaban Amurka da abokinsa Elon Musk

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

October 8, 2025
Sama Da Dalibai 200 Gini Ya Danner A Jos;– Gwamnatin jihar Plateau

Sama Da Dalibai 200 Gini Ya Danner A Jos;– Gwamnatin jihar Plateau

July 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media