Hukumar gudanar wa ta Jami’ar Bayaro ta sanar da karin sati biyu ga Dalibai masu niyar yin rajistar karatu a wannan shekara ta 2023/2024
Jami’ar ta ce hakan ya biyo bayan halin da kasa ta tsinci kai ne na zanga-zangar kuncin rayuwa da matasa suke gudanarwa a fadin kasar
Mataimakin rajistara ku Jami in hulda da jama’a Lamara Garba ya ce an yi hakan ne sabo da duk daliban da suke da matsala ta rajistarashin su kammala kafin 19/08/2024











