• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamna Abba Kabir ya rantsar da alkalai Tara da kadi hudu

aksam by aksam
March 8, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Abba Kabir ya rantsar da alkalai Tara da kadi hudu

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci bangaran shari’a da su ringa kwatanta gaskiya da Amana wajen gudanar da aiyukansu na shari’a

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Bukatar hakan ta fitone da bakin gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf yayin da ya jagoranci rantsar da sabbin manyan alkalai guda Tara da Kuma kadi na kotun shari’ar musulunci guda hudu Wanda aka gudanar a gidan gwamnatin jihar Kano

Gwamna Yusuf ya ce duk lokaci da aka yi gaskiya aharkar shari’a to al’umma zasu samu daidaito a duk al’amuransu na yau da kullum

manyan alkalan da aka rantsar sun hada da Barista Fatima Adam, Barista Hauwa Lawan, Barista Musa Ahmad, Barista farida rabiu Danbaffa, Barista Musa Dahuru Muhammad, barista halima Aliyu Nasir, barista Aisha Mahmud, Barista Adamu Abdullahi da Kuma Barista Hanif Sunusi Yusuf haka zalika akwai alkalai na kotun shari’ar musulunci guda hudu Wanda suka hada da Muhammad Adamu kademi, Salisu Muhammad, Isah Idris said da Kuma Aliyu Muhammad.

kwamishinan shari’a na jahar Kano barista Haruna Isah Dederi shine ya jagoranci rantsarwar

wakilinmu dake fadar gwamnatin jihar Kano Adamu Dabo ya bamu labarin cewar a yayin bikin rantsuwar akwai kwamishinonin gwamnati da manyan kusoshi a harkar shari’a

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sace Dalibain Makarantar Firamare Da Na Sakandare Su Mikanin 287 A Garin Kuriga Dake Karamar Hukumar Chikun A Jihar Kaduna Ya Jefa Iyayan Dalibain Cikin Wani Hali

Next Post

Yanbindiga sun farmaki masallata yayin da suke tsaka da jam’i a wata jihar Arewa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Rundunar yan sand ta fadi shirin da tayi akan Zanga-zangar NLC ta 27- 28 ga wata

February 26, 2024
Gwamnatin Jihar Kano ‘Ba Za Ta Yi Katsalandan A Shari’ar Da Ake Yi Wa Murja Kunya Ba

Sabuwar Badakala: Ana Zargin Gwamnatin Kano Da Sake Sayar Da Filin Idi

August 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media