• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rundunar yan sand ta fadi shirin da tayi akan Zanga-zangar NLC ta 27- 28 ga wata

aksam by aksam
February 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar yan sandan Nigeria ta ce za ta yi duk mai yiwuwa domin bai wa masu zanga-zangar tsadar rayuwa a ƙasar kariya, sai dai ta ce za ta ɗauki duk wasu matakan hana ɓarkewar rikici a yayin zanga-zangar.

” Zamu ajiye jami’an mu a ko ina a fadin Nigeria cikin shirin ko ta kwana domin tabbatar da masu zanga-zangar basu karya doka da oda ba”

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Rundunar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa, da ta fitar kwanaɗaya kafin zanga-zangar tsadar rayuwa da ƙungiyar ƙwadago ta Nigeria ta kira a faɗin ƙasar.

A cikin sanarwar wadda ta samu sa hannun mai magana da yawun rundunar ƴansandar ta ƙasa, ACP Olumuyiwa Adejobi, ta ce “Rundunar ƴansanda na sane da ƴancin da al’umma ke da shi na yin zanga-zanga cikin lumana kamar yadda doka ta tanada.”

” Muna kira ga yan Nigeria da zasu gudanar da zanga-zangar da su tabbatar basu karya doka ba, yayin zanga-zangar, su yi ya cikin kwanciyar hankali da lumana” a

Sai dai rundunar ta ce “yayin da take martaba ƴancin yin zanga-zanga cikin lumana, rundunar ƴansandan ta Najeriya ta ce za ta sanya ido kan duk wanda ya shiga zanga-zangar da mummunar manufa.”

Sanarwa tace rundunar ta ce ba za ta ɓata lokaci ba wajen murƙushe su ta duk hanyar da ba ta saɓa wa doka ba.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda nadin makaman sarkin dillan Kano ya kasance

Next Post

Bayan kin shiga zanga-zangar lumana, TUC ta fadi haya 1 tak da Tinubu zai bi ya magance tsadar rayuwa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

March 30, 2024
Kalli wasu abubuwa da suka bayyana bayan ganawar Tinubu da shugabannin NLC

Kalli wasu abubuwa da suka bayyana bayan ganawar Tinubu da shugabannin NLC

July 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media